-
An yi Jana'izar Musulmar Da Aka yi Wa Kisan Gilla A Kasar Amurka
Jun 22, 2017 18:50Mahalarta jana'izar Nabra' Muhammad Hasanain a jahar Virginia sun rika bada taken yin tir da yadda ake nunawa musulunci kiyayya.
-
'Yan Gudun Hijira Musulmi Na Kasar Afirka Ta Tsakiya Na Fuskantar Matsaloli
Jun 20, 2017 12:00Maja'miar garin Bangaso ta sanar da cewa musulmi 1500 da su ke zaman gudun hijira a cikinta, suna fuskantar karancin abinci
-
Jaridar Independent Ta Buga Makala Da Ke Sukar Dokar Hana Saka Lullubi A Turai
Mar 17, 2017 17:16Jaridar Independent ta kasar Birtaniya, kuma daya daga cikin manyan jaridu na nahiyar turai, ta buga wata makala da ke yin kakkausar suka dangane da okar hana mata musulmi saka lullubi a wuraren aikinsu a cikin kasashen a nahiyar.
-
Turai Ta Bukaci A Gudanar Da Bincike Kan Kisan Da Ake yi Wa Musulmin Rohinga
Mar 17, 2017 06:37Tarayyar Turai ta rubuta daftarin kudurin da zai bukaci a fara bincike kan azabtar da musulmin Rohinga na Kasar Myanmar.
-
Mafi yawan Amurkawa na adawa da hana musulmci shiga cikin kasar.
Feb 19, 2017 11:09Bisa wani sabon Jin Ra'ayin Al'umma da aka gudanar, mafi yawan Amurkawa sun bayyana adawar su da hana Musulmi shiga cikin kasar Amurka.
-
Kotun Daukaka Kara Ta Tarayya A Amurka Ta Hana Maido Da Dokar Trump Ta Hana Baki Shiga Amurka
Feb 10, 2017 05:33Shugaban Amurka Donald Trump ya sake fuskantar koma baya a kokarinsa na haramta wa 'yan wasu kasashen musulmi 7 shiga Amurkan, bayan wata kotun daukaka kara ta tarayya a Amurkan ta yi watsi da karar da ya shigar na a dawo da wannan dokar bayan ta wata kotun ta soke ta a baya.
-
Ana ci gba Da Maidawa Shugaban Kasar Amurka Donald Trump Martani AKan Hana Musulmi Shiga Amurka.
Jan 29, 2017 19:12Kungiyoyin kare Hakkin Bil'adama na ci gaba da maida martani ga dokar shugaban kasar Amurka Donald Trump, ta hana musulmi shiga kasar da cewa; Nuna wariya ce ta addini.
-
Iran Ta Bukaci MDD Ta Da Ba Wa Lamarin Musulmin Myammar Muhimmanci
Jan 06, 2017 17:49Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta kirayi babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres da ya ba da muhimmanci ga batun mawuyacin halin da musulmin kasar Myammar suke ciki da kuma yin dukkanin abin da ya kamata wajen ganin an fitar da su daga irin wannan halin.
-
MDD Za Ta Gudanar Da Bincike Kan Danyen Aikin Da Ake Yi Wa Musulmin Myammar
Jan 06, 2017 17:48Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa ta fara gudanar da bincike dangane da musgunawa musulmin Rohinga na kasar Myammar da jami'an tsaron kasar suke yi bugu da kari kan rahotannin da suke nuni da irin cin zarafin musulmi 'yan tsiraru da mabiya addinin Budhha suke yi da suka hada da fyade, kisa, azabtarwa da sauransu.
-
Jami'an Al-Azhar Ta Kasar Masar Ta Jaddada Bukatar Hadin Kai Tsakanin Musulmi Da Kirista
Jan 05, 2017 14:46Shugaban Jami'an al-azhar ta kasar Masar Ahmad Attayyeeb ya jaddada bukatar musulmi su hada kai da kiristoci don magance matsalolin da duniya ta ciki musaman na ayyukan da'attanci da kuma rigingimu a tsakaninsu.