-
An Kashe Musulmi 7 A Kasar Afrika Ta Tsakiya
Nov 14, 2017 08:19Fada tsakanin masulmi da kuma kiristoci a wata unguwa a birnin Bangi babban birnin kasar afrika ta tsakiya ya lashe rayukana musulmi akalla 7.
-
MDD: Aika-Aikan Myammar A Kan Musulmin Rohigya Na Iya Zama Laifin Yaki
Oct 04, 2017 13:53Hukumar kula da hakkokin mata da kananan yara ta Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewar aika-aikan da sojoji da masu tsattsauran ra'ayin addinin Budha suke yi wa musulmin Rohingya na kasar Myammar na iya zama laifin yaki
-
Kocin Kwallon Kafan Myammar Yayi Murabus Don Nuna Rashin Amincewa Da Kashe Musulmi
Sep 09, 2017 01:14Dan kasar Iran kana kuma babban kocin kungiyar kwallon kwafa ta kasar Myammar yayi murabus daga aikin don nuna rashin amincewarsa da kisan kiyashin da sojoji da 'yan daba mabiya addinin Buddha suke ci gaba da yi wa musulmin Rohingya na kasar.
-
Iran Ta Bayyana Tsananin Damuwa Kan Halin Da Musulman Rohingya Suke Ciki A Myammar
Aug 29, 2017 01:11Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana tsananin damuwarta dangane da halin kuncin da musulmin Rohingya na kasar Myammar suke cikin biyo bayan ci gaba da dirar mikiyan da mahukunta suke musu a kasar.
-
Zaman Taron Kasashen Musulmi Kan Kisan Kiyashin Da Ake Yi wa Musulmi A Myanmar
Jan 12, 2017 08:41Kungiyar kasashen musulmi ta OIC za ta gudanar da zama dangane da kisan kiyashin da ake yi wa musulmi 'yan kabilar Rohingya a kasar Myanmar.