Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Najeriya: An dakile yunkurin kai harin ta'addanci A Birnin Ikko Da Ke Yammacin Kasar.

    Najeriya: An dakile yunkurin kai harin ta'addanci A Birnin Ikko Da Ke Yammacin Kasar.

    Dec 29, 2016 14:17

    "Yan sandan Najeriya Sun dakile wani yunkurin kai hari da bama-bamai a birnin Lagos.

  • Yan Gudun Hijira 3000 Ne Suka Koma Gidajensa Bayan Fatattakan Boko Haram A Jihar Borno

    Yan Gudun Hijira 3000 Ne Suka Koma Gidajensa Bayan Fatattakan Boko Haram A Jihar Borno

    Dec 28, 2016 13:24

    Majiyar sojojin Nigeria ta bayyana cewa yan gudun hijira kimani 3000 suka koma gidajen bayan a arewa maso gabacin jihar Borno bayan fatattakon mayakan boko haram daga yankin

  • Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Ta Gano Ma'aikatan Boge Dubu 50 A Kasar

    Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Ta Gano Ma'aikatan Boge Dubu 50 A Kasar

    Dec 28, 2016 07:51

    Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta sanar da cewa ta gano ma’aikatan boge akalla dubu 50 a fadin kasar wanda hakan ya ba wa gwamnatin tarayyar damar tsimin kudaden da yawansu ya kai Naira biliyan 200 tsawon wannan shekara ta 2016 da ke karewa.

  • Najeriya : An Gano Ma'aikatan Bogi 50,000

    Najeriya : An Gano Ma'aikatan Bogi 50,000

    Dec 28, 2016 02:20

    Gwamnatin Najeriya ta sanar da Gano wasu ma'aikatan bogi su 50,000 lamarin daya taimaka mata wajen ceto makudan kudade da yawansu ya kai Miliyan 630 na (Euro) kwatamcin Bilyan 13 na Niara, kamar yadda fadar shugaban kasar ta sanar.

  • Sojin Nijeriya: Za'a Mai Da Dajin Sambisa Wajen Horon Sojoji

    Sojin Nijeriya: Za'a Mai Da Dajin Sambisa Wajen Horon Sojoji

    Dec 27, 2016 07:47

    Babban hafsan hafsoshin sojin kasa na Najeriya Laftanar Janar Tukur Yusuf Buratai ya sanar da cewa za a mayar da Dajin Sambisa da ke jihar Borno a matsayin sansanin bayar da horo ga sojojin kasar bayan da sojojin suka sami nasarar kwace dajin daga hannun 'yan kungiyar Boko Haram a kwanakin baya.

  • Sojojin Nijeriya Sun Bude Wasu Hanyoyin Da Aka Rufe Saboda Rikicin Boko Haram

    Sojojin Nijeriya Sun Bude Wasu Hanyoyin Da Aka Rufe Saboda Rikicin Boko Haram

    Dec 26, 2016 07:38

    Kwanaki biyu bayan da sojojin Nijeriya suka sami nasarar kwace babbar tungar 'yan Boko Haram a Dajin Sambisa na jihar Borno, sojojin Nijeriyan sun sake bude wasu manyan hanyoyi biyu da suka hada birnin Maiduguri fadar gwamnatin jihar Bornon da kasashen Chadi da Nijar.

  • Rundunar 'Yan Sanda A Najeriya Ta Dauki Kwararan Matakan Tsaro Domin Bukukuwan Kirsimati

    Rundunar 'Yan Sanda A Najeriya Ta Dauki Kwararan Matakan Tsaro Domin Bukukuwan Kirsimati

    Dec 25, 2016 02:23

    Rundunar 'yan sanda a Najeriya ta sanar da daukar kwararan matakan tsaro a dukkanin fadin kasar domin ganin an gudanar da bukukuwan kirsimati lami lafiya a kasar.

  • Sojojin Nijeriya Sun Kwace Tungar Boko Haram Na Karshe A Dajin Sambisa

    Sojojin Nijeriya Sun Kwace Tungar Boko Haram Na Karshe A Dajin Sambisa

    Dec 24, 2016 13:15

    Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ya sanar da cewa sojojin kasar sun sami nasarar fatattakar 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram daga babbar maboyarsu a dajin Sambisa wadda ke a matsayin wata alama ta kawo karshen 'yan ta'addan.

  • Shugaban Buhari Ya Bukaci Jihohi Su Biya Albashin Ma'aikata Daga Kudaden Bashi Da Aka Mayar Masu

    Shugaban Buhari Ya Bukaci Jihohi Su Biya Albashin Ma'aikata Daga Kudaden Bashi Da Aka Mayar Masu

    Dec 23, 2016 05:00

    Shugaban tarayyar Nigeria Muhammadu Buhari ya bada umurnin ga jihohin kasar su biyar albashin ma'aikata daga kudaden basussuka da aka mayar masu

  • Za'a  Saki Tsohon Gwamnan Jihar Delta Daga Kurkuku A Kasar Britania

    Za'a Saki Tsohon Gwamnan Jihar Delta Daga Kurkuku A Kasar Britania

    Dec 22, 2016 07:47

    James Ibori tsohon gwamna jihar Delta a yankin niger deltar na nigeria ya sami 'yencinsa bayan dauri na akalla shekaru 7 a wani gidan yari a kasar Britania saboda zamba da al-mundahana.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS