Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

palastinu

  • Mutanen Kanada Sun Bukaci Haramta Kayayyakin 'Isra'ila' A Kasar

    Mutanen Kanada Sun Bukaci Haramta Kayayyakin 'Isra'ila' A Kasar

    Mar 04, 2017 05:52

    Rahotanni daga kasar Kanada sun bayyana cewar wani adadi mai yawan gaske na al'ummar kasar sun bukaci a haramta kayayyakin haramtacciyar kasar Isra'ila a kasar a wani mataki na nuna goyon bayansu ga al'ummar Palastinu.

  • Al'ummar Canada Sun Bayyana Goyon Bayansu Ga Duk Wani Matakin Haramta Kayayyakin H.K.Isra'ila

    Al'ummar Canada Sun Bayyana Goyon Bayansu Ga Duk Wani Matakin Haramta Kayayyakin H.K.Isra'ila

    Mar 03, 2017 17:50

    Al'ummar kasar Canada sun bayyana goyon bayansu ga duk wani matakin haramta sayan kayayyakin da haramtacciyar kasar Isra'ila ke samarwa a matsayin jaddada goyon baya ga al'ummar Palasdinu da ake zalunta.

  • Isra'ila Ta Hana Wani Mai Kare Hakkin Bil Adama Shiga Palastinu

    Isra'ila Ta Hana Wani Mai Kare Hakkin Bil Adama Shiga Palastinu

    Mar 03, 2017 06:43

    Haramtacciyar kasar Isra'ila ta hana wani babban jami'i mai sanya ido kan hakkokin bil adama na kasa da kasa shiga Palastinu.

  • 'Yan Majalisa Faransa Na Son A Amunce Da Kasar Palestine

    'Yan Majalisa Faransa Na Son A Amunce Da Kasar Palestine

    Feb 27, 2017 04:55

    A Faransa, 'yan majalisa 154 ne sun bukaci shugaban kasar François Hollande, akan ya amunce da samar da kasar Palestine.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Zame 'Yar Kallo Dangane Da Zaluncin Haramtacciyar Kasar Isra'ila

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Zame 'Yar Kallo Dangane Da Zaluncin Haramtacciyar Kasar Isra'ila

    Feb 27, 2017 04:07

    A rahoton da Majalisar Dinkin Duniya ta fitar yana dauke da cewa: Gwamnatin Haramtacciyar Kasar Isra'ila ta rusa gidajen Palasdinawa masu yawa a yankunan Palasdinawa da suke gabar yammacin kogin Jordan a makon da ya gabata lamarin da ya kara janyo rashin matsuguni ga Palasdinawa masu tarin yawa.

  • Ruhani: Matsalar Palastinu Wata Alama Ce Ta Gazawar Kungiyoyin Kasa Da Kasa

    Ruhani: Matsalar Palastinu Wata Alama Ce Ta Gazawar Kungiyoyin Kasa Da Kasa

    Feb 22, 2017 17:59

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya bayyana cewar matsalar Palastinu ba matsala ce ta wata al'umma guda ba, face wata alama ce ta zalunci da take hakkoki wasu al'ummomi kana wani lamari da ke nuni da gazawar cibiyoyin kasa da kasa.

  • Mahalarta Taron Goyon Bayan Intifada Sun Bukaci Kasashen Musulmi Su Rufe Ofisoshin Jakadancinsu A Amurka

    Mahalarta Taron Goyon Bayan Intifada Sun Bukaci Kasashen Musulmi Su Rufe Ofisoshin Jakadancinsu A Amurka

    Feb 22, 2017 17:58

    Mahalarta taron kasa da kasa kan goyon bayan Intifadar al'ummar Palastinu da aka gudanar a nan birnin Tehran sun bukaci gwamnatocin kasashen musulmi da su rufe ofisoshin jakadancinsu da ke Amurka matukar dai gwamnatin kasar ta mayar da ofishi jakadancinta dake haramtacciyar kasar Isra'ila daga birnin Tel Aviv zuwa birnin Qudus.

  • Majalisar.D.Duniya Da Kungiyar Arab League Sun Jaddada Goyon Bayansu Kan Kafa Kasar Palasdinu

    Majalisar.D.Duniya Da Kungiyar Arab League Sun Jaddada Goyon Bayansu Kan Kafa Kasar Palasdinu

    Feb 17, 2017 04:21

    Wakilin Majalisar Dinkin Duniya na musamman kan harkokin yankin gabas ta tsakiya ya jaddada cewa: Hanya daya tilo ta kawo karshen rikici a yankin gabas ta tsakiya ita ce samar da kasar Palasdinu da zata rayu kafada da kafada da haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Shugaban Palasdinawa Ya Yi Kira HKI Ta Dakatar Da Ginawa Yahudawa Gidaje A Yankunan Palasdinawa

    Shugaban Palasdinawa Ya Yi Kira HKI Ta Dakatar Da Ginawa Yahudawa Gidaje A Yankunan Palasdinawa

    Feb 16, 2017 11:47

    Shugaban Palasdinawa Mahmood Abbas ya bada sanarwar cewa yana goyon bayan sulhuntawa da HKi kan samar da kasashe biyu, inda a dayan bangaren kuma yake kiran gwamnatin yahudawan ta dakatar da gine gine a yankunan Palasdinawa da ta mamaye.

  • Isra'ila Ta Sake Dawo Da Batun Hana Kiran Sallah A Palastine

    Isra'ila Ta Sake Dawo Da Batun Hana Kiran Sallah A Palastine

    Feb 14, 2017 17:23

    Haramtacciyar kasar Isra'ila ta sake dawo da batun hana kiran sallah a cikin wasu yankunan Palastinawa da ke gabar yamma da kogin Jordan kuma gabashin birnin Quds.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS