-
Takaddama Tsakanin Amurka Da MDD Kan Nadin Bafalastine Wakilin MDD A Libya
Feb 13, 2017 06:03Takun saka tsakanin Amurka da wani bangare ba wai wani sabon abun ne ba musamen idan ya shafi jayaya tsakanin Isra'ila da Palestinu, aman wannan karo takaddamar ta fito fili bayan da MDD ta sanar da nadin wani tsohon Jami'in Palestinu a matsayin wakilinta a Libya.
-
MDD Ta Kare Matsayinta Na Zabin Bafalastine Wakilinta A Libya
Feb 11, 2017 17:13Babban sakatare na MDD, Antonio Guterres, ya kare matsayinsa na zaben tsohon firaministan Palestinu, Salam Fayyad, a matsyin wakilin na MDD a kasar Libya.
-
Afirka Ta Kudu Na Ci-gaba Da Goyon Bayan Palestine (Zuma)
Feb 11, 2017 15:39Shugaba Jacob Zuma na Afrika ta Kudu ya yi Allah wadai da ci gaba da mamayar da yahudawan Isra'ila ke yiwa al'ummar Palestinu.
-
Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Soki Isra'ila Kan Mamayar Palestinu
Feb 07, 2017 12:22Kungiyar kasashen larabawa ta soki matakin mahukuntan yahudawan mamaya na Isra'ila kan ci gaba da abunda ta kira satar filayen Palestinawa.
-
Damuwar Palastinawa Kan Shirin Trump Na Mayar Da Ofishin Jakadancin Amurka Zuwa Quds
Feb 01, 2017 12:02Jakadan gwamnatin kwarya-kwaryan cin gishin kai ta Palastina a kungiyar hadin kan kasashen larabawa, ya gabatar da wani daftarin kudiri da ke neman kasashen larabawa da su taka wa shirin Trump birki, kan batun dauke ofishin jakadancin Amurka daga Tel Aviv zuwa Quds.
-
Zaman Tankiya Tsakanin Falasdinu Da Isra'ila
Jan 16, 2017 16:24A daidai lokacin da ake zaman tankiya tsakanin Falesdinawa da yahudawan mamaya na Isra'ila, wani ministan Isra'lia ya shaida cewan Falesdinawa ba zasu iya hana zababen shugaban kasar Amurka, Donald Trump ba, sauya wa ofishin jakadancin Amurka a Isra'ila mazauni daga Tel Aviv zuwa birnin Kudus ba.
-
Abbas Yayi Gargadi Dangane Da Mayar Da Ofishin Jakadancin Amurka Birnin Qudus
Jan 14, 2017 18:12Shugaban gwamnatin cin gashin kan Palastinawa Mahmoud Abbas ya gargadi Amurka da cewa za a shiga rudani mataukar dai sabon shugaban Amurka Donald Trump ya aiwatar da shirinsa na mayar da ofishin jakadancin haramtacciyar kasar Isra'ila zuwa birnin Kudus.
-
Fira Ministan Palastinu Ya Yi Gargadi Kan Shirin Trump Na Mayar Da Quds Babban Birnin Isra'ila
Jan 12, 2017 12:05Shugaban gwamnatin kwarya-kwaryan cin gishin kai ta Palastinawa ya yi kira ga larabawa da su nuna rashin amincewa da shirin Trump na mayar da birnin Quds a matsayin fadar mulkin haramtacciyar kasar Isra'ila ta hanyar dauke ofishin jakadancin Amurka daga Tel aviv zuwa Quds.
-
Nuna Adawa Ga Shirin Trump Na Mayar Da Quds Babban Birnin Isra'ila
Jan 11, 2017 11:17Jami'an gwamnatin kwarya-kwaryan cin gishin kai ta Palastinawa sun yi kira ga larabawa da su nuna rashin amincewa da shirin Trump na mayar da birnin Quds a matsayin fadar mulkin haramtacciyar kasar Isra'ila ta hanyar dauke ofishin jakadancin Amurka daga Tel aviv zuwa Quds..
-
Palastinawa 50 Sun Samu Raunuka A Bata Kashi Da Sojojin Sahyuniya
Dec 02, 2016 05:45Sakamakon wani artabu da aka yi tsakanin sojojin haramtacciyar kasar Isra’ila da kuma matasan Palastinawa a yankin Abu Dis da ke Gabshin Quds Palastinawa da dama sun jikkata.