-
Iran Ta Sake Jaddada Goyon Bayanta Ga Al'ummar Palastinu
Dec 01, 2016 06:23Jamhuriyar Musulunci ta Iran sake jaddada goyon bayanta ga al'ummar kasar Palastinu a kokarin da suke yi na 'yantar da kansu daga mamayan yahudawan sahyoniya kamar yadda ta nuna damuwarta ainun da irin ci ga da rikon sakainar kashin da cibiyoyin kasa da kasa suke yi wa lamarin Palastinu da kuma ci gaba da gina matsugunan yahudawa da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ta ke yi.
-
Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ta Jaddada Goyon Bayanta Ga Al'ummar Palasdinu
Nov 30, 2016 15:06Kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ta jaddada goyon bayanta ga al'ummar Palasdinu da ake zalunta tare da jaddada hakkin Palasdinawa na gwagwarmaya domin kwato hakkokinsu.
-
Kungiyar Arab League Ta Yi Suka Kan Yadda Duniya Ta Yi Watsi Da Hakkokin Palasdinawa
Nov 24, 2016 12:20Babban sakataren kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ya yi kakkausar suka kan yadda duniya ta kau da kai daga kan irin mummunan halin da al'ummar Palasdinu suka shiga ciki.
-
Palasdinu: Sojojin Yahudawa Sun Jikkata Palasdinawa Biyu
Nov 16, 2016 07:00An jikkata Palasdinawa Biyu A harbin da aka yi musu
-
Sojojin H.K.Isra'ila Suna Ci Gaba Da Aiwatar Da Siyasar Zalunci Kan Al'ummar Palasdinu
Nov 13, 2016 17:39Sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila sun kai samame kan yankin Zirin Gaza inda suka lalata gonakin Palasdinawa masu yawa.
-
Shahadar Bapalasdine Daya A Yammacin Kogin Jordan
Nov 03, 2016 18:04Sojojin Haramtacciyar Kasar Isra'ila Sun Kashe Bapalasdine daya a yau alhamis.
-
Gargadi Dangane Da Makomar Masallacin Qudus
Oct 28, 2016 19:05Majalisar Koli Ta Fatawa A Palasdinu ta yi gargadi akan yiyuwar rushe masallacin Qudus.
-
MDD za ta baiwa Al'ummar Zirin Gaza diya
Oct 25, 2016 05:46Ofishin dake kula da shirin bunkasa na MDD ya sanar da cewa Iyalai 1339 ne na Al'ummar yankin Palastinu da yakin 2014 ya yi sanadiyar rusa gidajensu za a biya su diya.
-
Al'ummar Palasdinu Sun Bukaci Gwamnatin Masar Da Ta Saukaka Musu Halin Kuncin Da Suke Ciki
Oct 25, 2016 05:30A daidai lokacin da gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila take ci gaba da tsananta matakan matsin lamba kan al'ummar Palasdinu musamman mazauna yankin Zirin Gaza, Palasdinawan sun bukaci gwamnatin Masar da ta dauki matakin goyon bayan al'ummar Palasdinu ta hanyar saukaka musu halin kuncin da suke ciki.
-
Karuwar Talauci A tsakanin Palasdinawa Saboda Haramtacciyar Kasar Isra'ila
Oct 18, 2016 11:53An bayyana Haramtacciyar kasar Isra'ila A matsayin Mai haddasa karuwar talauci a Palasdinu