Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

palastinu

  • Gwamnatin H.K.Isra'ila Tana Ci Gaba Da Aiwatar Da Bakar Siyasarta Kan Palasdinawa

    Gwamnatin H.K.Isra'ila Tana Ci Gaba Da Aiwatar Da Bakar Siyasarta Kan Palasdinawa

    Oct 17, 2016 17:31

    Sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila suna ci gaba da aiwatar da bakar siyasar zalunci kan al'ummar Palasdinu musamman kananan yara.

  • Hukumar Palasdinawa Ta Bukaci Zaman Kasa Da Kasa Kan Matsalar Fursunoninta A Kurkukun H.K.I

    Hukumar Palasdinawa Ta Bukaci Zaman Kasa Da Kasa Kan Matsalar Fursunoninta A Kurkukun H.K.I

    Oct 03, 2016 17:43

    Shugaban hukumar kula da harkokin Palasdinawa da ake tsare da su a gidajen kurkukun haramtacciyar kasar Isra'ila ya bukaci gudanar da zaman taron kasa da kasa kan matsalolin Palasdinawa da ake tsare da su a haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Matsayar Shugabanni da Al'ummar Larabawa Kan Mutuwar Shimon Peres.

    Matsayar Shugabanni da Al'ummar Larabawa Kan Mutuwar Shimon Peres.

    Oct 01, 2016 05:40

    A daidai lokacin da al'ummar Palastinu da kungiyoyin gwagwarmayar Palasatinawa suke ci gaba da nuna farin cikinsu dangane da mutuwar tsohon firayi ministan haramtacciyar kasar Isra'ila Shimon Peres, a bangare guda kuma wasu daga cikin shugabannin larabawan kuwa sai nuna aihininsu suke yi dangane da wannan mutuwar, lamarin da ke sake tabbatar da irin tazarar da ke tsakanin shugabannin larabawan da al'ummomin da suke ikirarin suna jagoranta.

  • Wani Bapalasdine Ya Yi Shahada A Gabar Yammacin Kogin Jordan

    Wani Bapalasdine Ya Yi Shahada A Gabar Yammacin Kogin Jordan

    Oct 01, 2016 05:35

    Sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila sun bude wuta kan wani bapalasdine a gabar yammacin Kogin Jordan lamarin da ya janyo shahadarsa a jiya Juma'a.

  • Obama: Ya Kamata Isra'ila Ta San Ba Za Ta Ci Gaba Da Mamaye Yankunan Palastinawa Har Abada Ba

    Obama: Ya Kamata Isra'ila Ta San Ba Za Ta Ci Gaba Da Mamaye Yankunan Palastinawa Har Abada Ba

    Sep 21, 2016 12:04

    Shugaban kasar Amurka Barack Obama ya bayyana cewar ya kamata haramtacciyar kasar Isra'ila ta san cewa ba za ta ci gaba da mamaye yankunan Palastinawa har abada ba don haka ya kamata ta yi sulhu da Palastinawan.

  • Jami'in H.K.Isra'ila Ya Yi Furuci Da Cewa Sojojin H.K.Isra'ila Suna Aiwatar Da Kisan Gilla Kan Palasdinawa

    Jami'in H.K.Isra'ila Ya Yi Furuci Da Cewa Sojojin H.K.Isra'ila Suna Aiwatar Da Kisan Gilla Kan Palasdinawa

    Aug 29, 2016 05:56

    Wani babban jami'in tsaron gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ya yi furuci da cewa: A kan idonsa ya sha ganin yadda sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila suke aiwatar da kisan gilla kan Palasdinawa.

  • Iran Ta Bukaci Daukan Matakan Kasa Da Kasa Don Hana Rusa Masallacin Al-Aqsa

    Iran Ta Bukaci Daukan Matakan Kasa Da Kasa Don Hana Rusa Masallacin Al-Aqsa

    Aug 24, 2016 05:10

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi kira da a dau matakan gaggawa kana kuma na kasa da kasa don dakile kokarin haramtacciyar kasar Isra'ila na rusa masallacin Al-Aqsa mai alfarma.

  • Tunawa Da Ranar Da Sahyoniyawa Suka Sanya Wa  Masallacin Kudus Wuta

    Tunawa Da Ranar Da Sahyoniyawa Suka Sanya Wa Masallacin Kudus Wuta

    Aug 22, 2016 05:38

    Ranar 21 ga watan Augustan 1969 ta kasance rana ce wacce ta shiga cikin tarihin irin aika-aikan da yahudawan sahyoniya suke ci gaba da yi wa bil'adama don kuwa rana ce da wani mai ra'ayin sahyoniyawan dan asalin kasar Australiya mai suna Denis Michael Rohan ya sanya wa masallacin Al-Aqsa alkiblar musulmi na farko kana kuma waje na uku mafi tsarki a wajensu, wuta; lamarin da ya kara fito da irin bakar aniyar sahyoniyawan.

  • Sojojin Gwamnatin Haramtacciyar Kasar Isra'ila Sun Jikkata Palasdinawa Kimanin 40 A Garin Khalil

    Sojojin Gwamnatin Haramtacciyar Kasar Isra'ila Sun Jikkata Palasdinawa Kimanin 40 A Garin Khalil

    Aug 17, 2016 05:29

    Sojojin gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila sun kai farmaki kan sansanin 'yan gudun hijiran Palasdinawa da ke yankin garin Khalil a gabar yammacin Kogin Jordan, inda suka jikkata Palasdinawa kimanin 40.

  • Kasar Agentina Zata Ci Gaba Da Siyasar Goyon Bayan Kafa 'Yentacciyar Kasar Palasdinu

    Kasar Agentina Zata Ci Gaba Da Siyasar Goyon Bayan Kafa 'Yentacciyar Kasar Palasdinu

    Aug 14, 2016 12:00

    Kasar Agentina zata ci gaba da bawa Palasdiawa goyon baya kan kafa 'yentacciyar kasar Palasdinu

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS