-
Taron Gurgunta Iran A Kasar Poland Yana Rushewa Tun Ba'a Gabatar Da Shi Ba
Jan 23, 2019 07:11Gwamnatin kasar Amurka, a ci gaba da shirinta na gurgunta gwamnatin JMI zata gudanar da taro ta musamman a birnin Waso na kasar Poaland daga ranar 13 zuwa 14 na watan Febreru mai kamawa.
-
Jami'a Mai Kula Da Lamuran Harkokin Wajen Tarayyar Turai Ba Zata Halarci Taron Gangami A Kan Iran Ba
Jan 18, 2019 06:47Wata majiya ta Tarayyar Turai ta bayyana Federica Mugareni jami'a mai kula da lamuran harkokin waje na tarayyar ba zata halarci taron "gangami a kan Iran" wanda Amurka zata jagoranta a kasar Polanda ba
-
Kasar Poland Ta Ki Karban Baki Yan Gudun Hijira Musulmi.
Aug 08, 2017 05:29Gwamnatin kasar Polanda ta ki amincewa da karban bakin yan gudun hijira daga kasashen gabas ta tsakiya da kuma arewacin Afrika kasancewar galibinsu musulmi ne.
-
UNESCO Ta Sanya Birnin Yazd Cikin Biranen Tarihi Na Duniya
Jul 09, 2017 11:12A yayin taron ta Karo na 41, Hukumar UNESCO Ta sanya Dadadden garin tahirin nan kasar Iran Yazd a cikin jerin Biranen Tarihi na Duniya
-
An Fitar Da mutane Cikin Jirgin Kasa A Kasar Poland Saboda Barazanar Bom
Jun 29, 2017 06:18Jami'an tsaro a kasar Polan sun bukaci a dakatar da tafiyan wani jirgin kasa daga Waso zuwa London saboda barabar an sanya bom cikin jirgin
-
Kungiyar EU Ta Gargadi Kasashen Kungiyar Uku Dangane Da Matsalar 'Yan Gudun Hijira
Jun 13, 2017 17:57Kungiyar tarayyar Turai EU ta gargadi kasashen Hungary, Poland da kuma Jumhuriyar Czech saboda kin karban masu neman mafaka da suka yi, wanda hakan ya sabawa dokokin tarayyar kuma tana iya daukar mataki a kansu.