Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

qudus

  • Martanin Jaridun Kasashen Turai Kan Matakin Da Gwamnatin Amurka Ta Dauka A Kan Quds

    Martanin Jaridun Kasashen Turai Kan Matakin Da Gwamnatin Amurka Ta Dauka A Kan Quds

    Dec 07, 2017 11:46

    Jaridun kasashen Turai sun yi suka kan matakin da gwamnatin kasar Amurka ta dauka na amincewa da birnin Quds a matsayin cibiyar gwamnatin HKI.

  • Iran Ta Yi Allah Wadai Da Sanarwar Trump Na Bayyanar Kudus A Matsayin Helkwatar 'Isra'ila'

    Iran Ta Yi Allah Wadai Da Sanarwar Trump Na Bayyanar Kudus A Matsayin Helkwatar 'Isra'ila'

    Dec 07, 2017 05:54

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi kakkausar suka da kuma Allah wadai da matsayar da shugaban Amurka Donald Trump ya dauka na mayar da ofishin jakadancin Amurka birnin Quds a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila yana tana mai cewa hakan wani lamari ne da zai kunna wutar sabon boren intifada a kasar Palastinun.

  • Kwamitin Tsaro Zai Gudanar Da Zaman Gaggawa Kan Sanarwar Trump Kan Birnin Qudus

    Kwamitin Tsaro Zai Gudanar Da Zaman Gaggawa Kan Sanarwar Trump Kan Birnin Qudus

    Dec 07, 2017 05:53

    Kwamitin tsaron MDD zai gudanar da wani zama na gaggawa a gobe Juma'a don tattaunawa kan sanarwar da shugaban Amurka Donald Trump yayi na sanar da birnin Qudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila da kuma shirin mayar da ofishin jakadancin Amurka zuwa birnin na Qudus daga Tel Aviv.

  • Ruhani Ya Ja Kunnen Amurka Kan Mayar Da Ofishin Jakadancinta Birnin Qudus

    Ruhani Ya Ja Kunnen Amurka Kan Mayar Da Ofishin Jakadancinta Birnin Qudus

    Dec 07, 2017 05:52

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya ja kunnen Amurka dangane da batun mayar da ofishin jakadancinta zuwa birnin Qudus yana mai cewa wajibi ne kasashen musulmi su hada kansu waje guda don tinkarar wannan lamari.

  • Paparoma Francis Ya Bayyana Damuwarsa Kan Shirin Amurka Na Mayar Da Ofishin Jakadancinta Zuwa Qudus

    Paparoma Francis Ya Bayyana Damuwarsa Kan Shirin Amurka Na Mayar Da Ofishin Jakadancinta Zuwa Qudus

    Dec 06, 2017 18:57

    Shugaban darikar Katolika ta mabiya addinin kirista ta duniya Paparoma Francis ya bayyana tsananin damuwarsa kan shirin gwamnatin Amurka na mayar da ofishin jakadancinta zuwa birnin Qudus domin birnin ya kasance fadar mulkin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Jagora: Tabbas Za A 'Yantar Da Palastinu Sannan Batun Mai Da Qudus Helkwatar Isra'ila Wata Gazawa Ce

    Jagora: Tabbas Za A 'Yantar Da Palastinu Sannan Batun Mai Da Qudus Helkwatar Isra'ila Wata Gazawa Ce

    Dec 06, 2017 11:13

    Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar kokarin da Amurka ta ke yi na mayar da birnin Qudus a matsayin helkwatar haramtacciyar kasar Isra'ila wata gazawa ce daga bangarensu don kuwa matsalar Palastinu wani lamari ne da ya fi karfinsu, yana mai jaddada cewar ko shakka babu za a 'yanto kasar Palastinu daga mamayar sahyoniyawa.

  • Sarkin Moroko Ya Yi Gargadi AKan Hatsarin Mayar Da Ofishin Jakadancin Amurka Zuwa Kudus

    Sarkin Moroko Ya Yi Gargadi AKan Hatsarin Mayar Da Ofishin Jakadancin Amurka Zuwa Kudus

    Dec 06, 2017 06:30

    A jiya talata ne sarki Muhammad Sadisu ya aike wa da shugaban kasar Amurka sako yana mai cewa; Da akwai matukar damuwa a cikin shirin mayar da ofishin jakdancin Amurka zuwa birnin Kudus

  • Isma'ila Haniyyah: Al'ummar Musulmi Sun Hadu Akan Batun Masallacin Kudus

    Isma'ila Haniyyah: Al'ummar Musulmi Sun Hadu Akan Batun Masallacin Kudus

    Dec 04, 2017 18:52

    Ofishin siyasa na kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas, ta bakin shugabansa Isma'ila Haniyyah, ya yi gargadi akan shirin Amurka na maida ofishin jakadancinta zuwa Birnin Kudus.

  • Sojojin Isr'aila Sun Yi Awon Gaba Da Masu Gadin Masallacin Quds

    Sojojin Isr'aila Sun Yi Awon Gaba Da Masu Gadin Masallacin Quds

    Dec 04, 2017 12:59

    Jami'an tsaron haramtacciyar kasar Isra'ila sun yi awon gaba da mutane hudu daga cikin masu gadin masallacin aqsa.

  • Wani Kirista Ya Shiga Sahun Sallah A Quds Domin Nuna Goyon Baya Ga Musulmi

    Wani Kirista Ya Shiga Sahun Sallah A Quds Domin Nuna Goyon Baya Ga Musulmi

    Jul 25, 2017 12:55

    Wani mabiyin addinin kirista ya shiga cikin sahun salla tare da musulmi a wajen masallacin Aqsa, bayan da jami'an tsaron yahudawan suka hana musulmi shiga cikin masallacin domin yin salla.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS