Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

rasha

  • Russia 2018: Senegal Ta Fita Daga Wasannin Cin Kofin Kwallon Kafa Na Duniya

    Russia 2018: Senegal Ta Fita Daga Wasannin Cin Kofin Kwallon Kafa Na Duniya

    Jun 28, 2018 21:59

    A yammacin yau ne aka fitar da Senegal daga wasannin cin kofin kwallon kafa na duniya da ake gudanarwa akasar Rasha, bayan da Colombia ta saka mata kwallo guda a raga, wanda ba ta farke ba har aka tashi daga wasan.

  • Bukatar Rasha Ta Gudanar Da Bincike Domin Gano Masu Aikewa 'Yan Ta'adda Makamai A Afganistan

    Bukatar Rasha Ta Gudanar Da Bincike Domin Gano Masu Aikewa 'Yan Ta'adda Makamai A Afganistan

    Jun 28, 2018 06:24

    Jakadan kasar Rasha a Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci gudanar da bincike domin gano bangaren da ke aikewa kungiyar ta'addanci ta Da'ish makamai a kasar Afganistan.

  • Kofin Duniya:Koriya Ta Yi Waje Da Jamus

    Kofin Duniya:Koriya Ta Yi Waje Da Jamus

    Jun 27, 2018 19:03

    A Ci gaba da fafatawar da aka yi a gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya Koriya ta Kudu ta doke Jamus da ci 2-0 a karawar da suka yi da yammacin nan.

  • Kasar Italiya A Shirye Take A Tattauna Batun Daukewa Rasha Takunkumain Tattalin Arziki

    Kasar Italiya A Shirye Take A Tattauna Batun Daukewa Rasha Takunkumain Tattalin Arziki

    Jun 26, 2018 18:59

    Mataimakin firaiministan kasar Italiya ya bayyana cewa kasasa a shirye take a fara tattaunawa tsakanin tarayyar Turai da kasar Rasha don dage takunkuman da tarayyar ta Turai ta dorawa kasar ta Rasah.

  • Russia 2018 : Senegal Ta Yi Kunnen Doki Da Japan 2-2

    Russia 2018 : Senegal Ta Yi Kunnen Doki Da Japan 2-2

    Jun 24, 2018 17:26

    A ci gaba da gasar cin kofin kwallon kafa na duniya da Rasha ke karbar bakunci, an tashi kunnen doki tsakanin tawagar kwallon kafa ta Senegal da Japon 2-2 a wasaninsu na biyu biyu da suka buga da maraicen yau a rukunin H.

  • Rasha Ta Jaddada Rashin Ingancin Zargin Gwamnatin Siriya Da Yin Amfani Da Makamai Masu Guba

    Rasha Ta Jaddada Rashin Ingancin Zargin Gwamnatin Siriya Da Yin Amfani Da Makamai Masu Guba

    Jun 24, 2018 06:24

    Kasar Rasha ta jaddada cewa: Rahoton da hukumar da ke sanya ido kan makamai masu guba a duniya ta fitar kan zargin gwamnatin Siriya da yin amfani da makamai masu guba, karya ce tsagwaranta.

  • Rasha Ta Zargi Amurka Da Goyon Bayan 'Yan Ta'adda

    Rasha Ta Zargi Amurka Da Goyon Bayan 'Yan Ta'adda

    Jun 20, 2018 12:11

    Jakadan Kasar Rasha A Lebanon ne ya yi zargin cewa Amurkan tana taimakawa 'yan ta'adda a kasar Syria

  • Rasha 2018: Mai Tsaron Gidan Masar Ya Ki Karbar Kyautar Dan Wasan Da Ya Fi Taka Leda

    Rasha 2018: Mai Tsaron Gidan Masar Ya Ki Karbar Kyautar Dan Wasan Da Ya Fi Taka Leda

    Jun 19, 2018 05:50

    Mai tsaron gidan kungiyar kwallon kafa ta kasar Masar, Mohamed al-Shenawy, ya fi karbar kyautar dan wasan da ya fi taka leda “Man of the Match” da aka ba shi a wasan da suka buga da kasar Uruguay bayan da ya fahimci cewa kamfanin giyan nan na Budweiser ne ya dauki nauyin ba da kyautar.

  • Rasha 2018: Iran Da Uruguay Sun Sami Nasara A Kan Morocco Da Masar.

    Rasha 2018: Iran Da Uruguay Sun Sami Nasara A Kan Morocco Da Masar.

    Jun 15, 2018 17:22

    A ci gaba da gasar cin kofin duniya da ake gudanarwa a kasar Rasha, kungiyar kwallon kafa ta Iran ta sami nasara a kan kasar Moroko da ci daya da nema, a daya bangaren kuma kungiyar kwallon kafa ta kasar Uruguay ta sami nasara a kan kasar Masar ita ma da ci daya da nema.

  • Rasha Ta Ce: Dole Ne Kwamitin Tsaron MDD Ya Rage Takunkuminsa Kan Koriya Ta Arewa

    Rasha Ta Ce: Dole Ne Kwamitin Tsaron MDD Ya Rage Takunkuminsa Kan Koriya Ta Arewa

    Jun 15, 2018 11:46

    Jakadan kasar Rasha a kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya ce; Bayan da kasar Koriya ta Arewa ta bayyana shirinta na kawo karshen shirye-shiryenta na kera makaman nukiliya, to dole ne a kan kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya dauki matakin rage takunkumin da ya kakaba kan kasar ta Koriya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS