Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

rashawa da cin hanci

  • Gwamnatin Sudan Ta Kudu Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Aka Mata

    Gwamnatin Sudan Ta Kudu Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Aka Mata

    Sep 15, 2016 05:53

    Gwamnatin Sudan Ta Kudu ta yi watsi da wani rahoton da wani mai kare hakkokin bil'adaman dan’adam nan George Clooney, ya fitar inda ya zargi gwamnati da ‘yan tawayen kasar da cin hanci da rashawa da kuma amfani da yaki da rikicin da ke faruwa a kasar don azurta kansu.

  • EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Da Kuma Wani Na Kurkusa Da Jonathan

    EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Da Kuma Wani Na Kurkusa Da Jonathan

    May 17, 2016 17:59

    Rahotanni daga Nijeriya suna bayyana cewar hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasar ta'annuti (EFCC) ta kama tsohon gwamnan jihar Kaduna, Ramalan Yero da kuma tsohon sakataren kashin kai na tsohon shugaban Nijeriya Goodluck Jonathan, Hasan Tukur bisa zargin sama da fadi na wasu makudan kudade.

  • EFCC Ta Tsare Mal. Shekarau Saboda Zargin Cin Kudaden Makamai

    EFCC Ta Tsare Mal. Shekarau Saboda Zargin Cin Kudaden Makamai

    May 13, 2016 18:10

    Rahotanni daga Nijeriya sun bayyana cewar hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasar (EFCC) ta kama tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon ministan ilmi na kasar Malam Ibrahim Shekarau saboda zarginsa da hannu cikin cin wasu kudade da suka kai Naira miliyan 950 da aka ware don sayo makaman fada da kungiyar Boko Haram a kasar.

  • Nijeriya Ta Mayar Da Martani Ga Kalaman Firayi Ministan Birtaniyya Kan Cin Hanci A Kasar

    Nijeriya Ta Mayar Da Martani Ga Kalaman Firayi Ministan Birtaniyya Kan Cin Hanci A Kasar

    May 11, 2016 05:29

    Fadar shugaban kasar Nijeriya ta yi watsi da kalaman firayi ministan Birtaniyya David Cameroon na bayyanar kasar a matsayin kasar da cin hanci da rashawa yayi mata katutu tana mai bayyana kalaman nasa a matsayin abin baki ciki.

  • 'Yan Majalisar Brazil Sun Amince A Ci Gaba Da Shirin Tsige Shugaba Rousseff

    'Yan Majalisar Brazil Sun Amince A Ci Gaba Da Shirin Tsige Shugaba Rousseff

    Apr 18, 2016 04:26

    Rahotanni daga kasar Brazil sun bayyana cewar 'yan majalisar dokokin kasar sun amince da ci gaba da shirin tsige shugabar kasar Uwargida Dilma Rousseff a daidai lokacin da magoya baya da kuma masu adawa da shugabar suke ci gaba da zanga-zangogi a kan titunan kasar.

  • Firayi Ministan Iceland Ya Yi Murabus Saboda Tonon Sililin Panama

    Firayi Ministan Iceland Ya Yi Murabus Saboda Tonon Sililin Panama

    Apr 06, 2016 05:37

    Rahotanni daga kasar Iceland sun ce firayi ministan kasar Sigmundur David Gunnlaugsson ya yi murabus daga mukaminsa sakamakon bankado abun kunya na kauce biyan kudaden haraji da haramta kudin haramun da wani kamfani na kasar Panama yayi.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS