Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

rikici

  • MDD: Dubban Mazauna Arewa Maso Gabashin Najeriya Suna Yin Hijira

    MDD: Dubban Mazauna Arewa Maso Gabashin Najeriya Suna Yin Hijira

    Jan 23, 2019 17:47

    Kakakin Majalisar Dinkin Duniya ne ya bayyana cewa; sabbin tashe-tashen hankulan da suke faruwa a cikin yankin arewa maso gabashin Najeriya sun sa dubban mazauna yankin yin gudun hijira

  • Kungiyoyin 'Yan Ta'adda A Kasar Syria Suna Fada Da Juna

    Kungiyoyin 'Yan Ta'adda A Kasar Syria Suna Fada Da Juna

    Jan 04, 2019 12:58

    A kalla mutane 500 su ka halaka a fadan da kungiyoyin ta'addanci suke yi a tsakaninsu a kasar Syria

  • An Fafata Tsakanin Tsakanin Sojojin Mali Da Yan Bindiga A Arewacin Kasar

    An Fafata Tsakanin Tsakanin Sojojin Mali Da Yan Bindiga A Arewacin Kasar

    Oct 19, 2018 06:49

    Fada ta barke tsakanin sojojin kasar Mali da yan ta'adda dauke da makamai a arewacin kasar Mali a ranar laraba da ta gabata.

  • Buhari Ya Nuna Damuwarsa Kan Rikicin Jos, Ya Sha Alwashin Daukan Matakin Kawo Karshensa

    Buhari Ya Nuna Damuwarsa Kan Rikicin Jos, Ya Sha Alwashin Daukan Matakin Kawo Karshensa

    Oct 02, 2018 05:56

    Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya nuna damuwarsa dangane da rikicin da ya sake barkewa a Jos, na jihar Flato yana mai shan alwashin cewa gwamnatinsa ba za ta taba bari wasu mutane su sake dagula zaman lafiyar da aka fara samu a jihar ba.

  • Gumurzu Da Manyan Makamai Ya Sake Kunno Kai A Gefen Birnin Tripoli Fadar Mulkin Kasar Libiya

    Gumurzu Da Manyan Makamai Ya Sake Kunno Kai A Gefen Birnin Tripoli Fadar Mulkin Kasar Libiya

    Sep 24, 2018 06:57

    Majiyar tsaron Libiya ta sanar da cewa: Gumurzu da manyan makamai ya sake kunno kai a yankunan da suke gefen birnin Tripoli fadar mulkin kasar.

  • Libya: Sabon Fada Ya Sake Barkewa A Birnin Tripoli

    Libya: Sabon Fada Ya Sake Barkewa A Birnin Tripoli

    Sep 18, 2018 18:56

    Kamfanin dillancin labaru na Anatoli ya ce an rika samun fadace-fadace nan da can a cikin babban birnin kasar ta Libya tripoli

  • Najeriya : Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Fi Na Boko Haram Muni, Inji ICG

    Najeriya : Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Fi Na Boko Haram Muni, Inji ICG

    Jul 27, 2018 04:42

    Kungiyar International Crisis Group, dake nazari kan rikice-rikice a duniya, ta fitar da wani rahoto kan rikicin kabilanci a Najeriya wanda ke cewa, rikicin manoma da makiyaya a tsakiyar Najeriyar, ya fi na kungiyar Boko Haram muni.

  • Rikicin Kabilanci Ya Ci Rayukan Mutane 27 A Kasar Habasha

    Rikicin Kabilanci Ya Ci Rayukan Mutane 27 A Kasar Habasha

    Jun 24, 2018 12:49

    Kamfanin dillancin labarun Xinhua ya ambato shugaban 'yan sanda a yankin Fissheha Garedewe ne ya sanar da cewa an yi fada a tsakanin kabilun Sidama da Wolaita.

  • Ana Ci Gaba Da Gumurzu Mai Tsanani A Tsakanin Kungiyoyin 'Yan Ta'adda A Kasar Siriya

    Ana Ci Gaba Da Gumurzu Mai Tsanani A Tsakanin Kungiyoyin 'Yan Ta'adda A Kasar Siriya

    Jun 14, 2018 11:50

    Dauki ba dadi mai tsanani yana ci gaba da gudana a tsakanin kungiyoyin 'yan ta'adda a lardin Adlib na kasar Siriya.

  • Libya: A Cikin Wata Daya Mutane 47 Ne Suka Rasa Rayuykansu A Rikicin Cikin Gida

    Libya: A Cikin Wata Daya Mutane 47 Ne Suka Rasa Rayuykansu A Rikicin Cikin Gida

    Jun 02, 2018 11:58

    Tawagar Majalisar dinkin duniya a kasar Libya ta bayyana cewa daga farkon watan Mayun da ya gabata zuwa karshen watan mutane 47 ne suka rasa rayukansu sanadiyyar hare-haren ta'addanci da kuma yake-yake tsakanin kungiyoyin daban daban a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS