Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

rikici

  • Jami'an Tsaron Senegal Sun Hallaka Dalibin Jami'a

    Jami'an Tsaron Senegal Sun Hallaka Dalibin Jami'a

    May 16, 2018 05:42

    Taho mu gama tsakanin dali'an jami'a da jami'an tsaron kasar Senegal ya yi sanadiyar mutuwar dalibi guda tare kuma da jikkata mutane 20 na daban.

  • Paparoma Ya Bukaci A Kawo Karshen Rikici A Afirka Ta Tsakiya

    Paparoma Ya Bukaci A Kawo Karshen Rikici A Afirka Ta Tsakiya

    May 06, 2018 19:09

    Paparoma Francis na cocin Catholica ya bukaci a kawo karshen rikicin jamhoriyar Afirka ta Tsakiya.

  • Dakarun Kasar Tunusiya Sun Yi Arangama Da 'Yan Wata Kungiyar Ta'addanci A Kasar

    Dakarun Kasar Tunusiya Sun Yi Arangama Da 'Yan Wata Kungiyar Ta'addanci A Kasar

    Apr 11, 2018 17:31

    Ma'aikatar tsaron kasar Tunusiya ta sanar da cewa dakarun sojin kasar sun yi arangama da 'yan wata kungiyar ta'addanci da ke gudanar da ayyukanta a yankuna masu duwatsu da ke yammacin kasar.

  • An Fara Gudanar Zaben Shugaban Masar A Wajen Kasar

    An Fara Gudanar Zaben Shugaban Masar A Wajen Kasar

    Mar 17, 2018 19:27

    An Fara gudanar da zaben shugaban kasar Masar a kasashen ketare, kafin fara gudanar da zaben a cikin kasa.

  • Rikici Ya Kunno Kai Tsakanin Kungiyoyi Biyu Masu Dauke Da Makamai A Kasar Libiya

    Rikici Ya Kunno Kai Tsakanin Kungiyoyi Biyu Masu Dauke Da Makamai A Kasar Libiya

    Jan 15, 2018 18:00

    Ma'aikatar lafiya a Libiya ta sanar da cewa: Akalla mutane 9 ne suka rasa rayukansu yayin da wasu fiye da 30 suka samu raunuka a wani rikici da ya kunno kai a tsakanin kungiyoyi biyu masu dauke da makamai a kasar.

  • Shugaban Tunisiya Ya Gana Da Shugabanin Siyasa Kan Halin Da Kasar Ciki

    Shugaban Tunisiya Ya Gana Da Shugabanin Siyasa Kan Halin Da Kasar Ciki

    Jan 14, 2018 06:28

    Shugaban kasar Tunisiya Beji Caid Essebsi ya tattaunawa dashugabanin jam'iyun siyasa da kungiyoyin fararen hula a wani mataki na kwantar da zanga-zangar adawa da tsarin gwamnati.

  • An Tsawaita Yarjejjeniyar Tsagaita Wuta A Yankunan Da Ake Rikici Na Sudan

    An Tsawaita Yarjejjeniyar Tsagaita Wuta A Yankunan Da Ake Rikici Na Sudan

    Jan 04, 2018 19:05

    Shugaban kasar Sudan ya bayar da umarnin zartar da yarjejjeniyar tsagaita wuta a yankunan da ake rikici na tsahon watani uku.

  • Rikicin Kabilanci Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla 22 A Kasar Sudan Ta Kudu

    Rikicin Kabilanci Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla 22 A Kasar Sudan Ta Kudu

    Dec 28, 2017 11:46

    Rikicin kabilanci ya lashe rayukan mutane akalla 22 a yankin Bor ta Kudu da ke jihar Jonglei na kasar Sudan ta Kudu.

  • Bahrain: An Yi Tah Mu Gama A Tsakanin 'Yan Sanda Da Masu Zanga-zanga

    Bahrain: An Yi Tah Mu Gama A Tsakanin 'Yan Sanda Da Masu Zanga-zanga

    Dec 26, 2017 07:25

    Masu Zanga-zanga akan kin amincewa da hukuncin wata kotu a kasar na yanke hukuncin kisa ga matasa 6 ne suka yi taho mu gaba da jami'an tsaron kasar

  • Masar: Mutane Da Dama Sun Mutu A Fada Tsakanin Sojoji Da 'Yan Ta'adda.

    Masar: Mutane Da Dama Sun Mutu A Fada Tsakanin Sojoji Da 'Yan Ta'adda.

    Dec 20, 2017 19:13

    Majiyar tsaron kasar Masar ta ce mutane 7 ne suka mutu a fadan da aka yi tsakanin sojojin kasar da kuma 'yan ta'adda a yankin al-Arish.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS