-
Rikicin Siyasa Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla Biyu A Birnin Nairobi Fadar Mulkin Kasar Kenya
Apr 29, 2017 16:37Majiyar rundunar 'yan sandan Kenya ta bada labarin mutuwar mutane akalla biyu sakamakon bullar rikicin siyasa a birnin Nairobi fadar mulkin kasar.
-
Wani Sabon Rikici Ya Barke A Gabashin D/Congo
Apr 29, 2017 05:44Fararen hula da dama suka rasa rayukansu sanadiyar barkewar wani sabon rikici a gabashin jumhoriyar Demokaradiyar Congo
-
Sudan Ta Kudu: Mutane 14 Sun Kwanta Dama A Fada Tsakanin Sojojin Gwamnati Da 'Yan tawaye.
Apr 16, 2017 09:24Kakakin 'yan tawayen kasar ta Sudan Lam Pal Gabriel Lam, ya ce; Sun Kashe Sojojin Gwamnati da dama a wani harin da su kai musu a Raga.
-
Fada Ya Sake Barkewa Tsakanin 'Yan Tawaye da Sojojin Sudan Ta Kudu
Apr 11, 2017 05:55Sojojin Sudan ta kudu sun kwabza fada da 'yan tawaye a Garin Wau.
-
MayakanTaliban sun kwace iko da wani yanki a Afghanistan
Mar 02, 2017 05:07Al'umma sun wayi gari da tashin bama-bamai a garin Baglan, abin da yayi sanadiyyar rasa rayuka da dama wanda suka hada da mata da kananan yara.
-
Sudan: Fada Ya Barke A Tsakanin Sojojin GWamnati Da 'Yan tawaye A Kurdufan.
Feb 22, 2017 06:19Kakakin Sojan Sudan Khalifa Shami ya zargai yan tawayen na Darfur da kai farmaki a wani sansanin sojojin kasar da ke Kurdufan ta kudu.
-
Rikicin tsakanin masu Zanga-zanga da Jami'an tsaro a kasar Guinee Conakry.
Feb 21, 2017 11:46Gwamnatin Kasar Guinee ta sanar da mutuwar mutane sanadiyar taho mu gama tsakanin masu zanga-zanga da Jami'an 'yan sanda a birnin Conakry fadar milkin kasar
-
Sudan Ta Kudu: Bullar Sabuwar Kungiyar 'Yan tawaye.
Feb 11, 2017 12:08Wata Kungiyar 'yan tawaye mai dauke da makamai ta bulla a yankin Equatorial a kasar Sudan ta kudu.
-
Libya: Mayakan Halifa Haftar Sun kai Hari Akan Cibiyar Sojan Sama A Tsakiyar Kasar Libya.
Feb 10, 2017 10:53Kakakin Sojojin Kasar Libya a karkashin jagorancin Halifa Haftar ya ce Sun kai hari ne akan sansanin sojan saman da ke tsakiyar kasar a jiya alhamis.
-
Sojojin Libiya na ci gaba da samun nasara kan 'yan ta'adda
Feb 05, 2017 16:38Dakarun tsaron Libiya sun killace 'yan ta'addar IS a tungar su da karshe a birnin Bangazi