Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

rikici

  • An Rufe Ofisoshin Kungiyar Bada Agaji Na Kasa Da Kasa A Sudan Ta Kudu

    An Rufe Ofisoshin Kungiyar Bada Agaji Na Kasa Da Kasa A Sudan Ta Kudu

    Feb 01, 2017 06:25

    Majiyar kungiyoyin bada agaji na kasa da kasa a sudan ta kudu sun bayyana cewa sun tsaida dukkanin ayyukansu a kasar saboda barkewa yaki mai tsanani a wurare da dama a kasar.

  • Kenya: An Kashe Dan Sanda Guda A Wani Taho Mu Gama  Tsakanin Jami'an Tsaro Da Masu Dauke Da Makamai A Arewa Maso gabacin kasar.

    Kenya: An Kashe Dan Sanda Guda A Wani Taho Mu Gama Tsakanin Jami'an Tsaro Da Masu Dauke Da Makamai A Arewa Maso gabacin kasar.

    Jan 23, 2017 19:04

    Majiyar Tsaron Kasar ta Kenya ta ce; An Kashe Jami'in dansandan ne dai a garin Madara da ke arewa maso gabacin kasar.

  • Demokradiyyar Congo: An Sake Taho Mu gama Tsakanin Jami'an Tsaro Da 'Yan adawar Siyasa.

    Demokradiyyar Congo: An Sake Taho Mu gama Tsakanin Jami'an Tsaro Da 'Yan adawar Siyasa.

    Dec 29, 2016 17:50

    Yan hamayyar Siyasa Sun yi Zanga-zanga a birnin Kinshasha domin nuna kin amincewarsu da daure wasu 'yan hamayya.

  • Cocin Katolika Ya Kirayi 'Yan Siyasan Kongo Su Kawo Karshen Rikicin Kasar

    Cocin Katolika Ya Kirayi 'Yan Siyasan Kongo Su Kawo Karshen Rikicin Kasar

    Dec 22, 2016 05:51

    A yayin da rikicin siyasa ke ci gaba da muni a kasar Demokradiyyar Kongo, Cocin Roman Katolika, wanda ke shiga tsakani a rikicin ya kirayi shugabannin siyasar kasar da su cimma wata yarjejeniyar ta kawo karshen rikicin da ya kunno kai kafin ranar Kirsimeti.

  • Alal Akalla Mutane 2 Sun Mutu A Wani Rikicin Da Ya Barke A Kamaru

    Alal Akalla Mutane 2 Sun Mutu A Wani Rikicin Da Ya Barke A Kamaru

    Dec 09, 2016 06:37

    Rahotanni daga kasar Kamaru sun bayyana cewar an tabbatar da mutuwar alal akalla mutane biyu a rikicin da ya barke tsakanin ‘yan sanda da masu zanga-zanga a yankin masu amfani da harshan Turanci na Baminda da ke arewa maso kudancin kasar Kamarun.

  • 'Yan Tawayen Congo Da Dama Sun Rasa Rayukansu A Wani Artabu Da Sojojin Kasar

    'Yan Tawayen Congo Da Dama Sun Rasa Rayukansu A Wani Artabu Da Sojojin Kasar

    Dec 08, 2016 17:37

    A wani artabu mai tsanani da aka yi tsakanin dakarun gwamnatin Jamhuriyar dimukradiyyar Congo mayakan 'yan tawaye da dama sun rasa rayukansu.

  • Ana ci gaba da gumurzu a arewacin Mali

    Ana ci gaba da gumurzu a arewacin Mali

    Dec 02, 2016 11:20

    Akalla Mutane biyu ne suka rasu yayin wani gumurzu tsakanin kungiyoyin dake dauke da makamai a arewacin kasar Mali.

  • Ana Ci Gaba Da Samun Bullar Gumurzu Tsakanin Sojojin Uganda Da na 'Yan Awaren Yankin Kasese

    Ana Ci Gaba Da Samun Bullar Gumurzu Tsakanin Sojojin Uganda Da na 'Yan Awaren Yankin Kasese

    Nov 28, 2016 04:45

    Majiyar rundunar 'yan sandan kasar Uganda ta sanar da mutuwar mutane akalla 55 a gumurzun da aka yi tsakanin 'yan sanda da 'yan awaren yankin garin Kasese da ke yammacin kasar.

  • Jagora: Yakin Dake Faruwa A Gabas Ta Tsakiya, Ci Gaba Ne Na Yakin Da Aka Faro Shekaru 37 A Kan Iran

    Jagora: Yakin Dake Faruwa A Gabas Ta Tsakiya, Ci Gaba Ne Na Yakin Da Aka Faro Shekaru 37 A Kan Iran

    May 01, 2016 17:27

    Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar yakin da a halin yanzu aka haifar da shi a yankin Gabas ta tsakiya, ci gaba ne na yakin da aka faro shi shekaru 37 din da suka gabata a kan al'ummar Iran.

  • Kimanin Mutane 10 Sun Musu Sakamakon Sabon Rikicin Afirka Ta Tsakiya

    Kimanin Mutane 10 Sun Musu Sakamakon Sabon Rikicin Afirka Ta Tsakiya

    Mar 08, 2016 05:46

    'Yan sandan kasar Jamhuriyar Afirka ta tsakiya sun sanar da cewa alal akalla mutane 10 sun rasa rayukansu sakamakon wani rikici da ya barke tsakanin wasu kungiyoyi biyu masu dauke da makami a garin Bambari da ke gabashin kasar.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS