-
Yemen: Adadin Fararen Hular Da Saudiyya Ta Kashe A Sanaa Ya Karu
May 07, 2018 18:59Dazu da rana ne dai jiragen yakin Saudiyya su ka kai hari a kan ginin ofishin shugaban kasar Yemen da ke birnin San'aa.
-
An Kai Hari Kan Wuraren 'Yan Ta'adda A Birnin Derna Na Libiya
May 05, 2018 11:50Jiragen yakin Libiya sun yi ruwan bama-bamai kan maboyar 'yan ta'adda a garin Derna na kasar Libiya
-
Sojojin Yamen Sun Kashe Sojojin Saudiyya Masu Yawa A Kudancin Kasar Ta Saudiyya
Mar 14, 2018 06:27Sojojin Yamen sun bude wuta kan gungun sojojin marautar Saudiyya a yankunan Jizan da Asir da suke kudancin kasar ta Saudiyya, inda suka kashe sojoji akalla bakwai.
-
Jiragen Yakin Kawancen Saudiya Sun Yi Ruwan Bama-Bamai A Birnin Sana'a
Jan 31, 2018 05:50A daren jiya Talata, Jiragen yakin kawancen Saudiya sun yi ruwan bama-bamai har sau biyar a yankunan Shu'ub da bani Hashish na gabashin Sana'a babban birnin kasar Yemen.
-
UNICEF: Saudiyya Ta Kashe Yara Dubu Biyar A Kasar Yemen
Jan 14, 2018 11:49Asusun kananan yara na MDD ta bakinsa shugabansa na arewacin Afirka ya ce;Kawo ya zuwa yanzu kananan yara 5000 Saudiyya ta kashe a cikin kasar Yemen
-
Jiragen Yakin Kawancen Saudiya Sun Kai Hari Kan Fadar Shugaban Kasar Yemen
Dec 05, 2017 06:33A daren jiya litinin, jiragen yakin kawancen saudiya sun yi luguden wuta kan fadar shugaban kasar Yemen a birnin San'a.
-
Yemen: Jiragen Yakin Saudiyya Sun Kai Hari Akan Ma'aikatar Tsaron Kasar Yemen
Nov 11, 2017 06:53A daren jiya juma'a ne dai jiragen yakin suka kai harin a kan ma'aikatar tsaron Yamen dake birnin San'aa har sau biyu.
-
Yemen: Dakarun Sa-Kai Na Ansarullah Sun Kai Hari A Sansanonin Saudiyya Da Ke Asir.
Oct 25, 2017 06:43A jiya talata ne sojojin Yemen da kuma dakarun sa-kai na Ansarullah suka kai harin da manyan bindigogi a sansanonin Saudiyya na al-majazah da Riqabatul Hanjar da ke gundumar Asir.
-
HKI Ta Yi Barazanar Kai Hari Kan Fadar Shugaban Kasar Siriya
Aug 28, 2017 19:01Wani jami'in gwamnatin HKI ya ce idan jumhoriyar musulinci ta Iran ta ci gaba da karfafa matsayinta a siriya, to isra'ila za ta yi lugudar wuta a kan fadar shugaban kasar Siriya.
-
Algeria Ta Bukaci Masar Ta Dakatar Da Hare Hare Kan Gabacin Kasar Libya
May 30, 2017 15:08Gwamnatin kasar Algeria ta yi kira ga kasar masar da ta dakatar da kai hare hare a gabancin kasar Libya, don hakan ba zai warware matsalolin tsaron da kasar take fama da su ba.