Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

sallar juma'a

  • Ayat. Kermani: Wajibi Ne Shugaban Da Aka Zaba Ya Kusa Da Talakawa Da Girmama Koyarwar Juyi

    Ayat. Kermani: Wajibi Ne Shugaban Da Aka Zaba Ya Kusa Da Talakawa Da Girmama Koyarwar Juyi

    May 19, 2017 17:54

    Wanda ya jagoranci sallar juma'ar birnin Tehran Ayatullah Mohammad Ali Movahedi Kermani ya bayyana cewar wajibi ne shugaban da za a zaba a matsayin sabon shugaban kasar Iran ya zama mai kula da talakawa da kuma kiyaye koyarwar juyin juya halin Musulunci, yana mai jinjinawa al'ummar Iran saboda irin gagarumar fitowar da suka yi.

  • Limamin Juma'a:Magoya Bayan 'Yan Ta'adda Sune Suka Kai Harin Makami Mai Guba A Siriya

    Limamin Juma'a:Magoya Bayan 'Yan Ta'adda Sune Suka Kai Harin Makami Mai Guba A Siriya

    Apr 07, 2017 17:49

    Limamin da jagorancin Sallar Juma'a na birin Tehran ya ce Amurka da masu goyon bayan 'yan ta'adda na yankin sune suka bawa kungiyoyin 'yan ta'adda na Siriya makamai masu guba.

  • Limamin Juma'a: Iran Za ta Maida Martani AKan kowace Irin Barazana.

    Limamin Juma'a: Iran Za ta Maida Martani AKan kowace Irin Barazana.

    Mar 31, 2017 18:52

    Wanda ya jagoranci Sallar Juma'a a Tehran Ayatullah Sayyid Ahmad Khatami ya ce; Jamhuriyar musulunci ta Iran za ta maida martani akan kowace irin baraza da karfi.

  • Limamin Juma'ar Tehran: Martani Iran Akan Takunkumin Amurka Zai Zama Girgizawa.

    Limamin Juma'ar Tehran: Martani Iran Akan Takunkumin Amurka Zai Zama Girgizawa.

    Dec 09, 2016 11:56

    Iran Za ta maida martani mai karfi ga Amurka

  • Limamin Juma'a A Tehran: Tabbas Iran za ta Maida Martani Akan Sabon Takunkumin Amurka

    Limamin Juma'a A Tehran: Tabbas Iran za ta Maida Martani Akan Sabon Takunkumin Amurka

    Dec 02, 2016 18:58

    Tsawaita Wa'adin Takunkumi Akan Iran Da Amurka ta yi Ya Sabawa Yarjejeniyar Nukiliya.

  • Limamin Juma'a A Tehran: Wajibi Ne Ga Musulmi Da Su yi Aiki Da Zurfin Tunani Domin Dakile Makircin Makiya

    Limamin Juma'a A Tehran: Wajibi Ne Ga Musulmi Da Su yi Aiki Da Zurfin Tunani Domin Dakile Makircin Makiya

    Nov 18, 2016 19:00

    Hudubar Sallar Juma'a A Yau Juma'a.

  • Ayatullah Jannati Yayin Hudubar Sallar  Juma'a: Al-Sa'ud Jikokin Abu Sufyan Ne

    Ayatullah Jannati Yayin Hudubar Sallar Juma'a: Al-Sa'ud Jikokin Abu Sufyan Ne

    Sep 09, 2016 18:25

    Ayatullah Ahmad Jannati, wanda ya jagorancin sallar Juma'ar birnin Tehran a yau din, yayi kakkausar suka ga halaye da dabi'un mahukutan Saudiyya a yankin Gabas ta tsakiya yana mai siffanta su da cewa su din nan "jikokin Abu Sufyan" ne.

  • Sheikh Siddiqi: Saudiyya Da Kawayenta Sun Gaza Cimma Manufarsu A Siriya

    Sheikh Siddiqi: Saudiyya Da Kawayenta Sun Gaza Cimma Manufarsu A Siriya

    Aug 26, 2016 16:59

    Wanda ya jagoranci sallar Juma'ar birnin Tehran ya bayyana cewar Saudiyya ta gaza wajen cimma manufarta na kifar da gwamnatin Siriya da kuma yadda ayyukan ta'addanci duk kuwa da irin kudi da farfagandar da ta yi amfani da su, yana mai cewa ko shakka babu sahyoniyawa da 'yan ta'adda za su sha kashi a kasar Siriyan.

  • Jami'ar Azhar Ta Yi Watsi Da Shirin Gwamnatin Masar Na Tsara Huduba Ga Limamai

    Jami'ar Azhar Ta Yi Watsi Da Shirin Gwamnatin Masar Na Tsara Huduba Ga Limamai

    Aug 02, 2016 11:21

    Malaman jami'ar al-Azhar ta kasar Masar sun sanar da rashin amincewarsu da wani shirin da ma'aikatar kuda da harkokin addini na kasar ke shirin fitowa da shi na tsara wa limaman Juma'ar kasar hudubobin da za su karanta a yayin sallar Juma'ar.

  • Ayatollah Siddiqi Yayi Kakkausar Suka Kan Kisan Kiyashin Saudiyya A Kan Mutanen Yemen

    Ayatollah Siddiqi Yayi Kakkausar Suka Kan Kisan Kiyashin Saudiyya A Kan Mutanen Yemen

    Jul 29, 2016 17:23

    Wanda ya jagoranci sallar Juma'ar birnin Tehran a yau Juma'a Ayatullah Kazim Siddiqi yayi Allah wadai da irin kisan kiyashin da sojojin hadin gwiwan da Saudiyya take wa jagoranci suke yi wa al'ummar kasar Yemen wanda haka yayi hannun riga da dukkanin wata koyarwa ta Musulunci da kuma hakkokin bil'adama.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS