Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Saudi Arabiya

  • Hamshakin Mai Kudin Nan Na Saudiya Talal Bn Abdul-Azez Ya Shiga Yajin Cin Abinci

    Hamshakin Mai Kudin Nan Na Saudiya Talal Bn Abdul-Azez Ya Shiga Yajin Cin Abinci

    Jan 02, 2018 06:29

    Rahotani daga Saudiyya na cewa Hamshakin mai kudin nan kuma dan gidan saurautar kasar Talal bn Abdul-Azez ya shiga yajin abinci.

  • Jiragen Saman Yakin Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kashe Fararen Hula A Kasar Yamen

    Jiragen Saman Yakin Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kashe Fararen Hula A Kasar Yamen

    Dec 28, 2017 11:46

    Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya sun kai hari kan wata mota tare da kashe mutanen da suke cikinta a yankin arewacin kasar.

  • Human Right Watch: Lokaci Yayi Da Za A Sanya Wa Yarimar Saudiyya Takunkumi

    Human Right Watch: Lokaci Yayi Da Za A Sanya Wa Yarimar Saudiyya Takunkumi

    Dec 21, 2017 18:21

    Kungiyar Kare Hakkokin Bil'adaman nan ta Human Rights Watch ta bukaci da a sanya wa Yarima mai jiran gado na Saudiyya takunkumin Majalisar Dinkin saboda jagorantar ci gaba da kai hare-haren wuce gona da irin da ake yi wa al'ummar Yemen.

  • Antonio Guterres Ya Ce Makami Mai Linzami Da Aka Harba Cikin Kasar Saudiyya Ba Kirar Iran Ba Ce

    Antonio Guterres Ya Ce Makami Mai Linzami Da Aka Harba Cikin Kasar Saudiyya Ba Kirar Iran Ba Ce

    Dec 12, 2017 12:01

    Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa: Babu wani dalili ko hujja da za a dogara da ita kan cewa makami mai linzami da aka harba daga kasar Yamen zuwa filin jirgin saman Sarki Khalid na Saudiyya kirar kasar Iran ce.

  • Sojojin Yamen Sun Kaddamar Da Hare-Hare Kan Sojojin Hayar Masarautar Saudiyya

    Sojojin Yamen Sun Kaddamar Da Hare-Hare Kan Sojojin Hayar Masarautar Saudiyya

    Dec 08, 2017 06:18

    Sojojin Yamen da dakarun sa-kai na kasar sun harba makamai masu linzami kan sansanonin sojin hayar masarautar Saudiyya da ke lardin Najran a kudancin kasar ta Saudiyya.

  • Mataimakin Babban Sakataren MDD Ya Tabbatar Da Kura-Kuran Siyasar Saudia Dangane Da Iran

    Mataimakin Babban Sakataren MDD Ya Tabbatar Da Kura-Kuran Siyasar Saudia Dangane Da Iran

    Dec 01, 2017 06:22

    Mataimakin babban sakataren MDD ya bayyana cewa kura-kuran siyasar gwamnatin kasar Saudia a yankin gabas ta tsakiya ya sanya karbuwan kasar Iran a yankin ya kara yawa.

  • Qasimi: Ya Kamata Bin Salman Ya Dauki Darasi Daga 'Yan Kama Karya Da Suka Gabace Shi

    Qasimi: Ya Kamata Bin Salman Ya Dauki Darasi Daga 'Yan Kama Karya Da Suka Gabace Shi

    Nov 25, 2017 12:06

    A martanin da kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya mayar wa yarima mai jiran gado na masarautar Al Saud, ya bayyana cewa yana da kyau Bin Salman ya dauki darasi daga 'yan kama karya da suka gabace shi.

  • Hizbullah: Lebanon Ba Za Ta Aminta Da Wata Kasa Ta Zamar Mata Uwargida Ba.

    Hizbullah: Lebanon Ba Za Ta Aminta Da Wata Kasa Ta Zamar Mata Uwargida Ba.

    Nov 21, 2017 19:06

    Mataimakin shugaban kungiyar Hizbullah Sheikh Na'im Kassim ya bayyana haka ne a wata hira da jaridar al-Ahad ta yi da shi a yau talata.

  • Makircin H.Kasar Isra'ila Da Saudiyya Kan Kasar Iran Yana Ci Gaba Da Fitowa Fili

    Makircin H.Kasar Isra'ila Da Saudiyya Kan Kasar Iran Yana Ci Gaba Da Fitowa Fili

    Nov 16, 2017 17:33

    Babban hafsan hafsoshin rundunar sojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ya bayyana Jamhuriyar Musulunci ta Iran a matsayin babbar makiyar gwamnatin Yahudawan Sahayoniyya.

  • Yemen: Jiragen Yakin Saudiyya Sun Kai Hari Akan Ma'aikatar Tsaron Kasar Yemen

    Yemen: Jiragen Yakin Saudiyya Sun Kai Hari Akan Ma'aikatar Tsaron Kasar Yemen

    Nov 11, 2017 06:53

    A daren jiya juma'a ne dai jiragen yakin suka kai harin a kan ma'aikatar tsaron Yamen dake birnin San'aa har sau biyu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS