Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

saudiyya

  • Dakarun Yemen Sun Tarwatsa Wata Cibiyar Makamai Masu Linzami Na Saudiyya A Ta'iz

    Dakarun Yemen Sun Tarwatsa Wata Cibiyar Makamai Masu Linzami Na Saudiyya A Ta'iz

    Feb 10, 2018 02:15

    Dakarun kasar Yemen da suke samun goyon bayan dakarun Ansarullah na kasar sun sami nasarar tarwatsa wata cibiyar makamai masu linzami da ke karkashin kulawar sojojin haya na Saudiyya lardin Ta'izz da ke kudu maso yammacin kasar Yemen din.

  • Sojojin Yamen Sun Yi Luguden Wuta Kan Sojojin Saudiyya A Kudancin Kasar Ta Saudiyya

    Sojojin Yamen Sun Yi Luguden Wuta Kan Sojojin Saudiyya A Kudancin Kasar Ta Saudiyya

    Feb 02, 2018 08:46

    Sojojin Yamen sun kaddamar da wani farmaki kan sansanin sojojin Saudiyya da ke yankin kudancin kasar ta Saudiyya tare da halaka sojojin masu yawa.

  • Qatar Ba Za Taba Kasancewa Karkashin Mallakar Saudiyya Ba_Al-Thani

    Qatar Ba Za Taba Kasancewa Karkashin Mallakar Saudiyya Ba_Al-Thani

    Jan 26, 2018 00:38

    Ministan harkokin wajen Qatar, Sheikh Mohamed ben Abderrahmane Al-Thani, ya fada cewa kasarsa ba zata taba kasancewa karkashin mallakar Saudiyya ba.

  • Jami'an Tsaron Iran Sun Dakile Wani Makircin Harin Ta'addancin Saudiyya A Kasar

    Jami'an Tsaron Iran Sun Dakile Wani Makircin Harin Ta'addancin Saudiyya A Kasar

    Jan 25, 2018 14:11

    Jami'an tsaron kasar Iran sun sanar da kama wasu tarin ababe masu fashewa da kuma wasu bama-bamai masu karfin gaske da wasu 'yan ta'adda da suke samun goyon bayan Saudiyya suke son amfani da su a wajen tarurrukan jama'a a cikin kasar Iran.

  • Sojojin Yamen Sun Kashe Sojojin Hayar Saudiyya Masu Yawa A Shiyar Arewacin Kasar

    Sojojin Yamen Sun Kashe Sojojin Hayar Saudiyya Masu Yawa A Shiyar Arewacin Kasar

    Jan 21, 2018 03:23

    Sojojin Yamen da hadin gwiwar dakarun sa-kai na kasar sun kashe sojojin Sudan da suke yaki karkashin rundunar kawancen Saudiyya a kasar ta Yamen.

  • An Kori Ma'aikata 'Yan Kasashen Waje Sama Da Rabin Miliyan A Saudiya

    An Kori Ma'aikata 'Yan Kasashen Waje Sama Da Rabin Miliyan A Saudiya

    Jan 14, 2018 02:58

    Rashin aikin yi da tsadar rayuwa ya tilastawa gwamnatin Saudiyya korar ma'aika 'yan kasashen waje sama da rabin miliyan daga cikin kasar a shekarar 2017.

  • Zarif: Saudiyya, Amurka Da Isra'ila Su Ne Masu Kunna Wutar Rikici A G/Tsakiya

    Zarif: Saudiyya, Amurka Da Isra'ila Su Ne Masu Kunna Wutar Rikici A G/Tsakiya

    Jan 08, 2018 07:51

    Ministan harkokin wajen Iran ya bayyana cewa Saudiyya, Amurka Da haramtacciyar kasar Isra'ila su ne suke kunna wutar fitina da rikice-rikice a yankin Gabas ta tsakiya da hanyar siyasarsu ta mulkin mallaka da suke gudanarwa.

  • Saudiyya: Ma'aikatar Shari'a Ta Tabbatar Da Kame Yarimomi 11

    Saudiyya: Ma'aikatar Shari'a Ta Tabbatar Da Kame Yarimomi 11

    Jan 07, 2018 03:02

    Babban mai shigar da kara na kasar ta Saudiyya ya ce an kame yarimomin 11 ne bayan da suka yi gangami a bakin fadar mulkin kasar

  • Sayyid Nasrallah: Trump,

    Sayyid Nasrallah: Trump, "Isra'ila" Da Saudiyya Za Su Ji Kunya Kan Fatan Da Suke Da Shi Kan Rikicin Iran

    Jan 04, 2018 02:17

    Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah ya bayyana cewar shugaban Amurka Donald Trump da kawayensa, na daga haramtacciyar kasar Isra'ila da Saudiyya za su ji kunya dangane da fatan da suke da shi kan rikicin baya-bayan nan da ya faru a Iran, kamar yadda kuma ya sake jaddada cewa matakin da Trump din ya dauka kan Kudus zai zamanto wani mafari da kawo karshen 'Isra'ila'.

  • Yemen: An Hallaka  Sojojin Saudiyya 13 A Gundumar Asir

    Yemen: An Hallaka Sojojin Saudiyya 13 A Gundumar Asir

    Jan 03, 2018 06:15

    Tahsar talabijin din 'al-Masirah' ta kasar Yemen ta ce; an kashe sojojin Saudiyya ne a cikin gundumar Asir da ke kasar Saudiyyar

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS