-
Dakarun Yemen Sun Tarwatsa Wata Cibiyar Makamai Masu Linzami Na Saudiyya A Ta'iz
Feb 10, 2018 02:15Dakarun kasar Yemen da suke samun goyon bayan dakarun Ansarullah na kasar sun sami nasarar tarwatsa wata cibiyar makamai masu linzami da ke karkashin kulawar sojojin haya na Saudiyya lardin Ta'izz da ke kudu maso yammacin kasar Yemen din.
-
Sojojin Yamen Sun Yi Luguden Wuta Kan Sojojin Saudiyya A Kudancin Kasar Ta Saudiyya
Feb 02, 2018 08:46Sojojin Yamen sun kaddamar da wani farmaki kan sansanin sojojin Saudiyya da ke yankin kudancin kasar ta Saudiyya tare da halaka sojojin masu yawa.
-
Qatar Ba Za Taba Kasancewa Karkashin Mallakar Saudiyya Ba_Al-Thani
Jan 26, 2018 00:38Ministan harkokin wajen Qatar, Sheikh Mohamed ben Abderrahmane Al-Thani, ya fada cewa kasarsa ba zata taba kasancewa karkashin mallakar Saudiyya ba.
-
Jami'an Tsaron Iran Sun Dakile Wani Makircin Harin Ta'addancin Saudiyya A Kasar
Jan 25, 2018 14:11Jami'an tsaron kasar Iran sun sanar da kama wasu tarin ababe masu fashewa da kuma wasu bama-bamai masu karfin gaske da wasu 'yan ta'adda da suke samun goyon bayan Saudiyya suke son amfani da su a wajen tarurrukan jama'a a cikin kasar Iran.
-
Sojojin Yamen Sun Kashe Sojojin Hayar Saudiyya Masu Yawa A Shiyar Arewacin Kasar
Jan 21, 2018 03:23Sojojin Yamen da hadin gwiwar dakarun sa-kai na kasar sun kashe sojojin Sudan da suke yaki karkashin rundunar kawancen Saudiyya a kasar ta Yamen.
-
An Kori Ma'aikata 'Yan Kasashen Waje Sama Da Rabin Miliyan A Saudiya
Jan 14, 2018 02:58Rashin aikin yi da tsadar rayuwa ya tilastawa gwamnatin Saudiyya korar ma'aika 'yan kasashen waje sama da rabin miliyan daga cikin kasar a shekarar 2017.
-
Zarif: Saudiyya, Amurka Da Isra'ila Su Ne Masu Kunna Wutar Rikici A G/Tsakiya
Jan 08, 2018 07:51Ministan harkokin wajen Iran ya bayyana cewa Saudiyya, Amurka Da haramtacciyar kasar Isra'ila su ne suke kunna wutar fitina da rikice-rikice a yankin Gabas ta tsakiya da hanyar siyasarsu ta mulkin mallaka da suke gudanarwa.
-
Saudiyya: Ma'aikatar Shari'a Ta Tabbatar Da Kame Yarimomi 11
Jan 07, 2018 03:02Babban mai shigar da kara na kasar ta Saudiyya ya ce an kame yarimomin 11 ne bayan da suka yi gangami a bakin fadar mulkin kasar
-
Sayyid Nasrallah: Trump, "Isra'ila" Da Saudiyya Za Su Ji Kunya Kan Fatan Da Suke Da Shi Kan Rikicin Iran
Jan 04, 2018 02:17Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah ya bayyana cewar shugaban Amurka Donald Trump da kawayensa, na daga haramtacciyar kasar Isra'ila da Saudiyya za su ji kunya dangane da fatan da suke da shi kan rikicin baya-bayan nan da ya faru a Iran, kamar yadda kuma ya sake jaddada cewa matakin da Trump din ya dauka kan Kudus zai zamanto wani mafari da kawo karshen 'Isra'ila'.
-
Yemen: An Hallaka Sojojin Saudiyya 13 A Gundumar Asir
Jan 03, 2018 06:15Tahsar talabijin din 'al-Masirah' ta kasar Yemen ta ce; an kashe sojojin Saudiyya ne a cikin gundumar Asir da ke kasar Saudiyyar