Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

saudiyya

  • Amir Abdul-Ilahiyon: Dole Ne A Kori Saudiyya Daga Kwamitin Kare Hakkin Bil-Adama Na MDD

    Amir Abdul-Ilahiyon: Dole Ne A Kori Saudiyya Daga Kwamitin Kare Hakkin Bil-Adama Na MDD

    Oct 22, 2018 12:41

    Mai bada shawara ga Shugaban Majalisar Shawarar Musulunci ta Iran ya bayyana cewa: Dole ne a kori kasar Saudiyya daga cikin kwamitin Kolin Kula da Kare Hakkin Bil-Adama na Majalisar Dinkin Duniya.

  • Mutanen Murtaniyya Sun Soki Muftin Kasar Saboda Goyon Bayan Saudiyya Kan Kashe Khashoggi

    Mutanen Murtaniyya Sun Soki Muftin Kasar Saboda Goyon Bayan Saudiyya Kan Kashe Khashoggi

    Oct 20, 2018 18:22

    Al'ummar kasar Murtaniyya sun bayyana rashin jin dadinsu dangane da goyon baya da kuma kariyar da muftin kasar Sheikh Ahmed Al-Morabit yake ba wa kasar Saudiyya dangane da kisan gillan da aka yi wa Jamal Khashoggi, fitaccen dan jarida mai sukar siyasar kasar Saudiyyan.

  • Ana Ci Gaba Da Matsin Lamba Kan Kasar Saudiya Game da Kisan Khashoggi

    Ana Ci Gaba Da Matsin Lamba Kan Kasar Saudiya Game da Kisan Khashoggi

    Oct 19, 2018 19:01

    Kamfanonin kasashen duniya da dama sun fice daga cikin taron da Saudiyya ta shiriya kan saula tafiyar da tattalin arzikin kasar saboda zargin kashe dan jarida a ofishin jakasancin kasar da ke Turkiyya.

  • Rahotanni: Mutanen Da Ake Zargi Da Kashe Khashoggi Na Da Alaka Da Cibiyoyin Tsaron Saudiyya

    Rahotanni: Mutanen Da Ake Zargi Da Kashe Khashoggi Na Da Alaka Da Cibiyoyin Tsaron Saudiyya

    Oct 19, 2018 10:19

    A daidai lokacin da jami'an tsaron Turkiyya suke ci gaba da gudanar da bincike dangane da bacewar sanannen dan jaridar nan dan kasar Saudiyya, Jamal Khashoggi, wasu rahotanni na nuni da cewa mutanen da ake zargi da hannu cikin mutuwar Khashoggin suna da alaka da cibiyoyin tsaro da kuma fadar mulkin Saudiyyan.

  • Rahotanni: Maganar Sauke Muhammad bn Salman Daga Matsayin Yarima Mai Jiran Gado Na Kara Karfi

    Rahotanni: Maganar Sauke Muhammad bn Salman Daga Matsayin Yarima Mai Jiran Gado Na Kara Karfi

    Oct 19, 2018 10:18

    Rahotannin da suke fitowa na nuni da cewa gidan sarautar Saudiyya ya fara tunanin sauke Yarima mai jiran gado na kasar Muhammad bin Salman da maye gurbinsa da dan'uwan Khalid sakamakon irin rikicin da Bn Salman din yake janyo wa gidan sarautar da kuma ma kasar baki daya.

  • Kashoggi : Duniya Na Ci Gaba Da Kauracewa Taron Saudiyya

    Kashoggi : Duniya Na Ci Gaba Da Kauracewa Taron Saudiyya

    Oct 18, 2018 16:42

    A daidai lokacinda bayyanai ke ci gaba da fitowa kan bacewar dan jaridan nan na Saudiyya Jamal Kashoggi wanda ake zargi an yi masa kisan gilla ne a karamin ofishin jakadancin Saudiyya na Santanbul, su kuwa manyan kasashen duniya na ci gaba da sanar da kauracewa babban taron tattalin arzikin Riyad da za'a gudanar a wannan wata.

  • Saudiya: Tana Shirin Bada Sanarwan Cewa Khashoggi Ya Mutu Ne A Lokacinda Ake Tsare Da Shi

    Saudiya: Tana Shirin Bada Sanarwan Cewa Khashoggi Ya Mutu Ne A Lokacinda Ake Tsare Da Shi

    Oct 16, 2018 06:34

    Gwamnatin Saudia tana shirya wani rahoto wanda zai tabbatar da mutuwar Jamal Khashoggi a hannun jami'an tsaron kasar a Turkiyya.

  • Kashoggi : An Fara Binciken Ofishin Jakadancin Saudiyya

    Kashoggi : An Fara Binciken Ofishin Jakadancin Saudiyya

    Oct 15, 2018 17:19

    Hukumomin Turkiyya sun sanar da fara bincike a karamin ofishin jakadancin Saudiyya dake Santanbul kan batun bacewar dan jaridan nan Jamal Kashoggi.

  • Amurka : Trump Ya Ce Mai Yiyuwa Kashe Kashoggi Akayi

    Amurka : Trump Ya Ce Mai Yiyuwa Kashe Kashoggi Akayi

    Oct 15, 2018 15:29

    Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce mai yiyuwa ne an kashe dan jaridan nan ne na Saudiyya Jamal Khashoggi.

  • An Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Sayar Wa Da Saudiyya Makamai

    An Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Sayar Wa Da Saudiyya Makamai

    Oct 13, 2018 19:13

    Jaridar New york Times ce ta bukaci ganin gwamnatin Amurka ta dakatar da sayar wa Saudiyya makamai a matsayin martani ga kisan dan jarida Jamal Kashoogi da ta yi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS