Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

saudiyya

  • Donald Trump: Idan Babu Kariya Daga Amurka Masarautar Saudiyya Za Ta Rushe

    Donald Trump: Idan Babu Kariya Daga Amurka Masarautar Saudiyya Za Ta Rushe

    Oct 03, 2018 17:51

    A cikin mako daya shugaban Amurka Donald Trum ya ci zarafin sarkin Saudiyya har sau uku a wuraren taruka daban-daban, amma har yanzu gwamnatin ta Saudiyya ba ta iya mayar masa da martani ba.

  • Masarautar Saudiyya Tana Tsare Da Manyan Malamai 60 Daga Cikin Malaman Kasar

    Masarautar Saudiyya Tana Tsare Da Manyan Malamai 60 Daga Cikin Malaman Kasar

    Sep 24, 2018 17:38

    Rahotanni sun tabbatar da cewa a halin yanzu sannanun malaman wahabiya imanin 60 da masarautar Saudiyya take tsare da su, mafi yawa daga cikinsu ana tuhumarsu da laifin kin jinin salon siyasar Muhammad Bin Salamn ne.

  • Corbyn Ya Caccaki Gwamnatin Birtaniya Kan Sayar Wa Saudiyya Da Makamai

    Corbyn Ya Caccaki Gwamnatin Birtaniya Kan Sayar Wa Saudiyya Da Makamai

    Sep 24, 2018 17:36

    Shugaban jam'iyyar Labour a kasar Birtaniya Jeremy Corbyn ya caccaki gwamnatin kasar kan sayar wa gwamatin Saudiyya da makamai da take yi.

  • Yemen Ta Bukaci Duniya Ta Dorawa Saudiyya Alhakin Yaki

    Yemen Ta Bukaci Duniya Ta Dorawa Saudiyya Alhakin Yaki

    Sep 21, 2018 12:01

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Yemen ta kira yi kungiyoyin kasa da kasa da su dorawa Saudiyya da Hadaddiyar Daular Larabawa laifin kallafawa mutane Yemen yaki da kuma laifukan da ke tattare da shi.

  • Wani Mutum Ya Bude Wutar Bindiga A Masallacin Annabi Da Ke Birnin Madina

    Wani Mutum Ya Bude Wutar Bindiga A Masallacin Annabi Da Ke Birnin Madina

    Sep 16, 2018 12:42

    Wani mutum ya harba bindiga a harabar Masallacin Manzon Allah {s.a.w} da ke birnin Madinah, inda jami'an tsaron Saudiyya suka samu nasarar damke shi kafin ya kai ga aiwatar da kisan gilla.

  • Saudiyya Ta Sake Yin Kisan Kiyashi A Kasar Yemen

    Saudiyya Ta Sake Yin Kisan Kiyashi A Kasar Yemen

    Sep 13, 2018 07:47

    Jiragen yakin kawancen Saudiyya sun kashe mutane 15 da jikkata wasu fiye da 20 a kusa da garin Hudaida dake yammacin kasar Yemen

  • An Hallaka Wasu Sojojin Saudiyya, Da Wasu Sojojin Hayarta A Kasar Yemen

    An Hallaka Wasu Sojojin Saudiyya, Da Wasu Sojojin Hayarta A Kasar Yemen

    Sep 09, 2018 07:31

    Rahotanni daga kasar Yemen sun bayyana cewar wasu sojojin Saudiyya tare da wasu sojojin haya masu goya wa korarren shugaban kasar Yemen din Abd Rabbuh Mansur hadi sun hallaka biyo bayan wani hari da sojojin kasar ta Yemen da suke samun daukin sojojin sa kai na kasar suka kai sansanoninsu da ke kan iyakar kasashen biyu.

  • An Bukaci Yanke Wa Fitaccen Malamin Salafiyya Na Saudiyya Hukuncin Kisa

    An Bukaci Yanke Wa Fitaccen Malamin Salafiyya Na Saudiyya Hukuncin Kisa

    Sep 04, 2018 18:20

    Babban mai shigar da kara na Saudiyya ya bukaci da kotun ta yanke hukuncin kisa akan Sheikh Salman Audah a yau Talata.

  • An Dakatar Da Limamin Juma'a Saboda Ya Soki Saudiyar A Moroco

    An Dakatar Da Limamin Juma'a Saboda Ya Soki Saudiyar A Moroco

    Sep 01, 2018 19:04

    Ma'aikatar dake kula da harakokin Addini ta kasar Maroco ta dakatar da wani limimin juma'a saboda ya soki siyasar Saudiya a gabashin kasar

  • Gwamnatin Kasar Habasha Tana Kokarin Ganin Saudiya Ta Saki Wani Hamshakin Attajiran Kasar Da Ta Kama

    Gwamnatin Kasar Habasha Tana Kokarin Ganin Saudiya Ta Saki Wani Hamshakin Attajiran Kasar Da Ta Kama

    Aug 26, 2018 11:49

    Firaiministan kasar Habasha Abiy Ahmed ya ce gwamnatinsa tana ci gaba da kokarin ganin mahukunta a kasar Saudiya sun saki hamshakin attajirin nan dan asalin kasar Habasha mai suna Mohammad Hussain Amoudi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS