Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

saudiyya

  • Ana Shirin Sare Kan Wata Mace Mai Rajin Kare Hakkokin Bil Adama A Saudiyyah

    Ana Shirin Sare Kan Wata Mace Mai Rajin Kare Hakkokin Bil Adama A Saudiyyah

    Aug 23, 2018 02:06

    Ofishin babban mai shigar da kara na gwanatin kasar saudiyyah, ya bukaci da a zartar da hukuncin kisa kan wasu 'yan farar hula 5 a kasar, daga cikinsu har da fitacciyar mai rajin kare hakkokin mata a kasar.

  • Sojojin Yemen Sun Kwace Iko Da  Sansanonin Soja A Yammacin kasar

    Sojojin Yemen Sun Kwace Iko Da Sansanonin Soja A Yammacin kasar

    Aug 22, 2018 14:23

    Majiyar tsaron kasar Yemen ta ce sojoji da dakarun sa kai na Ansarullah sun kame yankuna da dama da su ke a yammacin kasar

  • Jami'an Tsaron Saudiyya Sun Yi Musayar Wuta Da Wani Dan Ta'adda A Kasar

    Jami'an Tsaron Saudiyya Sun Yi Musayar Wuta Da Wani Dan Ta'adda A Kasar

    Aug 16, 2018 02:20

    Ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Saudiyya ta sanar da cewa: Jami'an tsaron kasar sun yi musayar wuta da wani dan bindiga a garin al-Bakiryah da ke kusa da birnin Riyadh fadar mulkin kasar.

  • Saudiyyah: Wani Malami Ya Mutu Sakamakon Azabtarwa A Hannun Jami'an Tsaro

    Saudiyyah: Wani Malami Ya Mutu Sakamakon Azabtarwa A Hannun Jami'an Tsaro

    Aug 14, 2018 14:58

    Wani malamin Ahlu sunnah dan kasar Saudiyay ya mutu a hannun jami'an tsaron kasar, sakamakon azbatrawar da suka yi masa.

  • Al'ummar Tunisiya Sun Gudabar Da Zanga-Zangar A Gaban Ofishin Jakadancin Saudiya

    Al'ummar Tunisiya Sun Gudabar Da Zanga-Zangar A Gaban Ofishin Jakadancin Saudiya

    Aug 14, 2018 08:53

    Wasu daga cikin al'ummar kasar Tunisiya sun gudanar da jerin gwano zuwa ofishin jakadancin Saudiya dake birin Tunis domin nuna rashin amincewarsu kan hana visa

  • Iran Ta Yi Allah Wadai Kan Harin Da Kawancen Saudiya Ya Kaiwa Motar Dake Dauke Da 'Yan Makaranta A Yemen.

    Iran Ta Yi Allah Wadai Kan Harin Da Kawancen Saudiya Ya Kaiwa Motar Dake Dauke Da 'Yan Makaranta A Yemen.

    Aug 10, 2018 14:28

    Ma'aikatar harakokin wajen jamhoriyar musulinci ta Iran ta yi Allah wadai kan ta'addancin da kawancen Saudiya ya kaiwa motar Bas din dake dauke da yara 'yan makaranta a lardin Dahyan na jahar Sa'ada da ya yi sanadin mutuwar 39 da kuma jikkatar wasu 51 na daban.

  • Harin Saudiyya Ya Hallaka Yara 'Yan Makaranta 39 A Yemen

    Harin Saudiyya Ya Hallaka Yara 'Yan Makaranta 39 A Yemen

    Aug 09, 2018 10:01

    Wani harin sama da kawancen da Saudiyya ke jagoranta a yakin Yemen, ya yi sanadiin mutuwar yara 'yan makaranta a kalla 39 tare da jikkata wasu mutane 48 na daban a arewacin kasar ta Yemen.

  • Sojojin Kasar Yemen Sun Gargadi Sojojin Kasar Saudiya Akan Ci Gaba Da Kai Wa Kasar Hari

    Sojojin Kasar Yemen Sun Gargadi Sojojin Kasar Saudiya Akan Ci Gaba Da Kai Wa Kasar Hari

    Aug 05, 2018 07:55

    Kakakin sojojin Kasar Yemen ya sanar da cewa; Sun kai hari da jirgi maras matuki akan cibiyar jiragen sama ta sarki Khalid da ke gundumar Asir a kudancin Saudiyya

  • Jiragen Saman Yakin Masarautar Saudiyya Sun Kashe Mutane A Kasar Yamen

    Jiragen Saman Yakin Masarautar Saudiyya Sun Kashe Mutane A Kasar Yamen

    Aug 01, 2018 07:24

    Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya sun yi luguden wuta a lardin Sa'adah da ke arewacin kasar Yamen, inda suka kashe mutane biyu ciki har da karamin yaro guda.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Bayyana Damuwarta Kan Take Hakkokin Bil-Adama A Saudiyya

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Bayyana Damuwarta Kan Take Hakkokin Bil-Adama A Saudiyya

    Jul 31, 2018 14:58

    Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana tsananin damuwarta kan yadda mahukuntan Saudiyya suke ci gaba da tsare 'yan adawar kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS