-
Ana Shirin Sare Kan Wata Mace Mai Rajin Kare Hakkokin Bil Adama A Saudiyyah
Aug 23, 2018 02:06Ofishin babban mai shigar da kara na gwanatin kasar saudiyyah, ya bukaci da a zartar da hukuncin kisa kan wasu 'yan farar hula 5 a kasar, daga cikinsu har da fitacciyar mai rajin kare hakkokin mata a kasar.
-
Sojojin Yemen Sun Kwace Iko Da Sansanonin Soja A Yammacin kasar
Aug 22, 2018 14:23Majiyar tsaron kasar Yemen ta ce sojoji da dakarun sa kai na Ansarullah sun kame yankuna da dama da su ke a yammacin kasar
-
Jami'an Tsaron Saudiyya Sun Yi Musayar Wuta Da Wani Dan Ta'adda A Kasar
Aug 16, 2018 02:20Ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Saudiyya ta sanar da cewa: Jami'an tsaron kasar sun yi musayar wuta da wani dan bindiga a garin al-Bakiryah da ke kusa da birnin Riyadh fadar mulkin kasar.
-
Saudiyyah: Wani Malami Ya Mutu Sakamakon Azabtarwa A Hannun Jami'an Tsaro
Aug 14, 2018 14:58Wani malamin Ahlu sunnah dan kasar Saudiyay ya mutu a hannun jami'an tsaron kasar, sakamakon azbatrawar da suka yi masa.
-
Al'ummar Tunisiya Sun Gudabar Da Zanga-Zangar A Gaban Ofishin Jakadancin Saudiya
Aug 14, 2018 08:53Wasu daga cikin al'ummar kasar Tunisiya sun gudanar da jerin gwano zuwa ofishin jakadancin Saudiya dake birin Tunis domin nuna rashin amincewarsu kan hana visa
-
Iran Ta Yi Allah Wadai Kan Harin Da Kawancen Saudiya Ya Kaiwa Motar Dake Dauke Da 'Yan Makaranta A Yemen.
Aug 10, 2018 14:28Ma'aikatar harakokin wajen jamhoriyar musulinci ta Iran ta yi Allah wadai kan ta'addancin da kawancen Saudiya ya kaiwa motar Bas din dake dauke da yara 'yan makaranta a lardin Dahyan na jahar Sa'ada da ya yi sanadin mutuwar 39 da kuma jikkatar wasu 51 na daban.
-
Harin Saudiyya Ya Hallaka Yara 'Yan Makaranta 39 A Yemen
Aug 09, 2018 10:01Wani harin sama da kawancen da Saudiyya ke jagoranta a yakin Yemen, ya yi sanadiin mutuwar yara 'yan makaranta a kalla 39 tare da jikkata wasu mutane 48 na daban a arewacin kasar ta Yemen.
-
Sojojin Kasar Yemen Sun Gargadi Sojojin Kasar Saudiya Akan Ci Gaba Da Kai Wa Kasar Hari
Aug 05, 2018 07:55Kakakin sojojin Kasar Yemen ya sanar da cewa; Sun kai hari da jirgi maras matuki akan cibiyar jiragen sama ta sarki Khalid da ke gundumar Asir a kudancin Saudiyya
-
Jiragen Saman Yakin Masarautar Saudiyya Sun Kashe Mutane A Kasar Yamen
Aug 01, 2018 07:24Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya sun yi luguden wuta a lardin Sa'adah da ke arewacin kasar Yamen, inda suka kashe mutane biyu ciki har da karamin yaro guda.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Bayyana Damuwarta Kan Take Hakkokin Bil-Adama A Saudiyya
Jul 31, 2018 14:58Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana tsananin damuwarta kan yadda mahukuntan Saudiyya suke ci gaba da tsare 'yan adawar kasar.