Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Senegal

  • Shugaba Hassan Rauhani: Iran Za Ta Bunkasa Alakarta Da Kasar Zimbabwe

    Shugaba Hassan Rauhani: Iran Za Ta Bunkasa Alakarta Da Kasar Zimbabwe

    Aug 07, 2017 13:09

    Shugaban na kasar Iran da ya gana da takwaransa na kasar Zimbabwe Robert Mogabe, ya ce; Kasashen biyu suna da dama mai yawa da su iya bunkasa alakarsu a cikinsu.

  • Gamayyar Jam'iyu Masu Milki Sun Samu Nasarar Zabe A Kasar Senegal

    Gamayyar Jam'iyu Masu Milki Sun Samu Nasarar Zabe A Kasar Senegal

    Aug 01, 2017 13:01

    Piraministan Kasar Senegal ya sanar da cewa gamayar jam'iyun dake marawa Shugaban kasar baya sun zamu nasara a zaben 'yan majalisar da aka gudanar lahadin da ta gabata.

  • Ana Zaben 'Yan Majalisar Dokoki A Senegal

    Ana Zaben 'Yan Majalisar Dokoki A Senegal

    Jul 30, 2017 06:23

    A Senegal, yau Lahadi ne al'ummar kasar da suka tantanci kada kuri'a ke zaben 'yan majalisar dokoki, wanda ke zamen zakaran gwajin dafin zaben shugaban kasar na shekara 2019 dake tafe.

  • Sabani Na Kara Tsanani Yayin Da Ake Shirye-Shiryen Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa A Kasar Senegal.

    Sabani Na Kara Tsanani Yayin Da Ake Shirye-Shiryen Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa A Kasar Senegal.

    Jul 29, 2017 11:50

    Sabani na kara tsanani tsakanin gwamnatin da jam'iyun adawa a yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaben 'yan majalisar dokoki a kasar Senegal.

  • Sabani A gabanin Zaben 'Yan Majalisar dokoki A Senegal

    Sabani A gabanin Zaben 'Yan Majalisar dokoki A Senegal

    Jul 28, 2017 04:50

    A Senegal, a yayin da zaben 'yan majalisar dokokin kasar ke kara karatowa, ana ci gaba da tada jijiyoyin wuya akan sabon tsarin da gwamnatin kasar ta bijiro da shi kan zaben na ranar lahadi mai zuwa.

  • Senegal : Za'a Gudanar Da Bincike Kan Hadari A Filin Kwallo

    Senegal : Za'a Gudanar Da Bincike Kan Hadari A Filin Kwallo

    Jul 18, 2017 05:49

    A Senegal an bude bincike domin gano musababin hadarin da ya yi sanadin mutuwar mutane takwas a wani filin kwallon kafa dake Dakar babban birnin Kasar a ranar Asabar data gabata.

  • Senegal: Mutane 8 Sun Mutu A Filin Wasan Birnin Dakar

    Senegal: Mutane 8 Sun Mutu A Filin Wasan Birnin Dakar

    Jul 16, 2017 06:47

    Mutuwar mutanen ta zo ne a daidai lokacin da ake kallon wasan karshe na zama zakaran kwallon kafa a kasar.

  • Senegal : Ba'a Cimma Burin Hana Almajirai Bara Ba

    Senegal : Ba'a Cimma Burin Hana Almajirai Bara Ba

    Jul 12, 2017 05:48

    A Senegal, shekara guda bayan kaddamar da shirin nan na hana barace-barace na yara almajirai, kungiyoyi masu zamen kansu sun ce ba'a cimma gurin da ake so ba.

  • Senegal : An Bude Yakin Neman Zaben 'Yan Majalisar Dokoki

    Senegal : An Bude Yakin Neman Zaben 'Yan Majalisar Dokoki

    Jul 10, 2017 06:19

    A kasar Senegal an bude yakin neman zaben 'yan majalisar dokokin kasar da za'a gudanarwa a ranar 30 ga watan Yulin nan da muke ciki.

  • An Fara Gudanar Da Wasu Shirye-Shirye Na Ranar Quds A Senegal

    An Fara Gudanar Da Wasu Shirye-Shirye Na Ranar Quds A Senegal

    Jun 19, 2017 17:24

    An fara gudanar da wasu shirye-shirye na ranar Quds a kasar Senegal, da suka hada da tarukan karawa juna sani da sauransu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS