Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Senegal

  • Senegal Ta jaddada Wajabcin Fada Da  Ayyukan Ta'addanci

    Senegal Ta jaddada Wajabcin Fada Da Ayyukan Ta'addanci

    Jun 12, 2017 18:59

    Shugaban kasar Senegal Macky Sall ya fadi cewa kasarsa za ta ci gaba da yaki da ta'addanci har zuwa dawowar tsaro.

  • Gwamnatin Kasar Senegal Tana Tsare Da Jiragen Ruwan Kamun Kifi 7 Mallakin Kasar China

    Gwamnatin Kasar Senegal Tana Tsare Da Jiragen Ruwan Kamun Kifi 7 Mallakin Kasar China

    Jun 11, 2017 06:43

    gwamnatin kasar senegal tana tsare da jiragen ruwan kamun kifi mallakar kasar China sanadiyyar kamun kifi ba tare da lasisi ba.

  • Bakin Haure Yan Kasar Senegal Sun Koma Gida Daga Kasar Libya

    Bakin Haure Yan Kasar Senegal Sun Koma Gida Daga Kasar Libya

    Jun 07, 2017 17:58

    Daruruwan bakin haure wadanda suke mafarkin zuwa kasashen Turai daga kasar Senegal sun koma gida bayan sun sha zaman kaso a kasar Libya

  • Wani Fursina Yana Daga Cikin Yan Takarar Neman Kujerar Majalisar Dokoki A Senegal

    Wani Fursina Yana Daga Cikin Yan Takarar Neman Kujerar Majalisar Dokoki A Senegal

    Jun 01, 2017 11:52

    Wani dan takarar majalisar dokokin kasar Senegal yana ci gaba da yakin neman a zabe shi a cikin kurkukun da ake tsare da shi.

  • Tsohon Shugaban Kasar Senegal Zai Tsaya Takarar Majalisar Dokokin Kasa

    Tsohon Shugaban Kasar Senegal Zai Tsaya Takarar Majalisar Dokokin Kasa

    May 31, 2017 17:33

    A daidai lokacin da zaben 'yan majalisar kasar Senegal ke ci gaba da kusatowa, an bayyana cewar tsohon shugaban kasar Abdoulaye Wade na shirin tsayawa takara zama dan majalisar wakilan kasar.

  • Senegal Ta Jaddada Muhimmancin Yin Aiki Tare Da Kasar Sin

    Senegal Ta Jaddada Muhimmancin Yin Aiki Tare Da Kasar Sin

    May 08, 2017 11:54

    Ministan harkokin Wajen kasar Senegal Mankor Andiyaye ya gana da mataimakin ministar harkokin wajen Sin  Sin Qian Hongshan a jiya a birnin Dakar, domin bunkasa alakar kasashen biyu.

  • Kungiyoyin Fararen Hula A Senegal Sun Nuna Goyon Bayansu Ga Fursunoni Palastinawa

    Kungiyoyin Fararen Hula A Senegal Sun Nuna Goyon Bayansu Ga Fursunoni Palastinawa

    Apr 19, 2017 11:16

    Wasu manyan 'yan siyasa da kuma jami'an kungiyoyin fararen hula a kasar Senegal sun sanar da goyon bayansu ga fursunoni Palastinawa da suke tsare a gidajen yarin haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Gobara Ta Yi Sanadiyar Mutuwar Mutane 22 A Senegal

    Gobara Ta Yi Sanadiyar Mutuwar Mutane 22 A Senegal

    Apr 13, 2017 18:55

    Tashin gobara a wajen wani taro na Al'ummar musulmi a yankin Medina Gounas na kasar Senegal ya yi sanadiyar mutuwar mutane 22 tare da jikkata wasu sama da 80 na daban.

  • Zanga - Zangar Yin Allah Wadai Da Gwamnatin Kasar Senegal

    Zanga - Zangar Yin Allah Wadai Da Gwamnatin Kasar Senegal

    Apr 09, 2017 07:14

    Dubban mutane sun gudanar da zanga-zangar lumana a birnin Dakar fadar mulkin kasar Senegal suna rera taken neman sakin fursunonin siyasa da gwamnatin kasar take tsare da su a gidajen kurkuku.

  • Taron Gamayyar Kungiyoyin Matasa Musulmi A Senegal

    Taron Gamayyar Kungiyoyin Matasa Musulmi A Senegal

    Mar 07, 2017 08:10

    An gudanar da taron gamayyar kungiyoyin matasa musulmi na shekara-shekara a kasar Senegal.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS