Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Senegal

  • Jami'an Tsaron Senegal Sun Damke Wasu Da Ake Zargi Da Ayykan Ta'addanci

    Jami'an Tsaron Senegal Sun Damke Wasu Da Ake Zargi Da Ayykan Ta'addanci

    Feb 26, 2017 12:16

    Jami'an tsaron kasar Senegal sun damke wasu mutane biyu dukkanin 'yan kasar Mali da ake zargin suna da hannu a hare-haren ta'addancin a kasar Ivory Coast a cikin watan Mris 2016.

  • Kasashen Senegal da Gambiya sun guduri karfafa alakar dake tsakanin su

    Kasashen Senegal da Gambiya sun guduri karfafa alakar dake tsakanin su

    Feb 19, 2017 11:10

    Kasashen Senegal da Gambiya sun tabbatar da karfafa alakar dake tsakanin su

  • An Mayar Da Wasu 'Yan Senegal Gida Bayan Hana Su Tsallakawa Turai Daga Libya

    An Mayar Da Wasu 'Yan Senegal Gida Bayan Hana Su Tsallakawa Turai Daga Libya

    Feb 18, 2017 07:54

    Akalla mutane 170 'yan kasar Senegal da ke nufin tafiya ci rani zuwa kasashen turai ne aka mayar da su gida daga kasar Libya.

  • Za A Cire Siffar Musulunci Daga Cikin Sunan Kasar Gambia

    Za A Cire Siffar Musulunci Daga Cikin Sunan Kasar Gambia

    Jan 30, 2017 12:57

    Shugaban kasar Gambia Adama Barrow ya bayyana cewa zai cire siffar muslunci daga cikin sunana kasar ta Gambia.

  • Shugabannin ECOWAS Ba Su Amince Da Ba Wa Jammeh Kariya Ba

    Shugabannin ECOWAS Ba Su Amince Da Ba Wa Jammeh Kariya Ba

    Jan 23, 2017 11:09

    Ministan harkokin wajen kasar Senegal Mankeur Ndiaye ya bayyana cewar shugabannin kungiyar tattalin arzikin kasashen Yamamcin Afirka (ECOWAS) ba su amince da batun ba wa tsohon shugaban kasar Gambiya, Yahya Jammeh kariya ba.

  • Ghana Ta Sanar Da Tura Sojojinta Zuwa Kasar Senegal Domin Warware Rikicin Siyasar Gambiya

    Ghana Ta Sanar Da Tura Sojojinta Zuwa Kasar Senegal Domin Warware Rikicin Siyasar Gambiya

    Jan 19, 2017 16:08

    Shugaban Ghana ya sanar da amincewar kasarsa kan aikewa da sojoji zuwa kasar Senegal domin shiga cikin sahun rundunar hadin gwiwa ta kungiyar bunkasa harkar tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika ta ECOWAS da zasu yi amfani da karfi wajen kawar da shugaba Yahaya Jamme'i daga kan karagar mulkin kasarsa.

  • Zababben Shugaban Gambiya Zai Zauna A Kasar Senegal Har Zuwa Ranar Rantsar Da Shi

    Zababben Shugaban Gambiya Zai Zauna A Kasar Senegal Har Zuwa Ranar Rantsar Da Shi

    Jan 16, 2017 05:48

    Shugaban kasar Senegal Macky Sall ya amince da bukatar da takwarorinsa shugabannin kasashen Afirka suka gabatar masa na baiwa zababben shugaban kasar Gambiya Adama Barrow mafaka ta siyasa har sai an rantsar da shi a matsayin sabon shugaban kasar Gambiyan a ranar 19 ga watan nan na Janairu.

  • Senegal ta jaddawa wajabcin Warware Rikicin kasar Gambiya Ta Ruwan Sanyi.

    Senegal ta jaddawa wajabcin Warware Rikicin kasar Gambiya Ta Ruwan Sanyi.

    Jan 01, 2017 12:04

    A sakonsa na shiga sabuwar shekara shugaban kasar Senegal ya karfafa aiki da hanya ta sulhu domin kawo karshen takaddamar siyasa a kasar Gambiya.

  • Senegal Ta Yi Bayanin Dalilinta Na Kada Kuri'ar Adawa Da Isra'ila A UNSC

    Senegal Ta Yi Bayanin Dalilinta Na Kada Kuri'ar Adawa Da Isra'ila A UNSC

    Dec 26, 2016 10:55

    Kasar Senegal ta yi karin haske dangane da dalilan da ya sanya ta kada kuri'ar a kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya don dakatar da ci gaba da gine-ginen matsugunan yahudawa da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila take yi a yankunan Palastinawa.

  • Ana ci gaba da maida martani Akan Sabon matsayar shugaban kasar Gambia Akan Sakamakon Zabe.

    Ana ci gaba da maida martani Akan Sabon matsayar shugaban kasar Gambia Akan Sakamakon Zabe.

    Dec 10, 2016 12:14

    Shugaban Gambia Ya yi amai ya lashe

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS