-
Zababben Shugaban Kasar Gambiya Ya Jadadda Wajabcin Aiwatar Da Matakan Adalci A Kasar
Dec 06, 2016 17:20Zababben shugaban kasar Gambiya ya jaddada shirin sabuwar gwamnatin da zai jagoranta a kasar na kokarin ganin an wanzar da matakan adalci da daidaito a tsakanin al'ummar kasar.
-
Shugaba Jammeh Ya Ce Zai Girmama Abin Da Al'ummar Kasar Suke So
Dec 03, 2016 18:05Shugaban kasar Gambia mai barin gado Yahya Jammeh ya bayyana cewar zai ci gaba da amincewa da zabin al’ummar kasar sakamakon kayen da ya sha a zaben shugaban kasar da aka gudanar a ranar Alhamis din da ta gabata inda aka sanar da madugun 'yan hamayyar kasar Adama Barrow a matsayin wanda ya lashe zaben.
-
Wasu Kasashen Afirka Na Adawa Da Tura Dakarun AU Zuwa Burundi
Jan 31, 2016 05:41Shugaban Kasar Gambiya ya bayyana adawarsa da tura dakarun sulhu na kasashen Afirka zuwa kasar Burundi.