-
Unicef Ta Yi Gargadi Akan Halin Da Kananan Yara Kasar Syria Suke Ciki
Jan 07, 2019 19:28Asusun Kananan yaran na Majalisar Dinkin Duniyar ya sanar da cewa; Da akwai kananan yara 10,000 da suke cikin mawuyacin hali a sansanonin 'yan gudun hijira
-
Rasha Ta Soki Amurka Saboda Ci Gaba Da Tsoma Baki A Harkokin Kasar Syria
Jan 06, 2019 06:57Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Rasha, Sergei Riabkov ne ya bayyana cewa; Ci gaba da zaman sojojin Amurka a kasar Ba halartacce ba ne
-
Yan Siyasa A Morocco Suna Goyon Bayan Kasar Ta Maida Hulda Siriya
Jan 05, 2019 07:02Wasu yan siyasa a kasar Morocco sun bukaci gwamnatin kasar ta sake maida huldan jakadanci da gwamnatin kasar Siriya
-
Kungiyoyin 'Yan Ta'adda A Kasar Syria Suna Fada Da Juna
Jan 04, 2019 12:58A kalla mutane 500 su ka halaka a fadan da kungiyoyin ta'addanci suke yi a tsakaninsu a kasar Syria
-
An Fitar Yan Ta'adda Wasu Daga Kasar Algeriya
Jan 03, 2019 11:56Majiyar labarai ta kasar Algeriya ta bayyana cewa an fitar da yayan kungiyar yan t'adda ta "Dakarun Kubutar da Kasar Sham" daga kasar.
-
Iraki Ta Jaddada Wajabcin Ci Gaba Da Aiki Tare Da Kasar Syria A Fada Da Ta'addanci
Dec 31, 2018 19:09Pira ministan kasar Iraki Adil Abdulmahadi ya sanar da cewa;Saboda har yanzu da akwai kungiyar 'yan ta'adda ta Da'esh a Syria, Bagadaza da Damasscus za su ci gaba da aiki tare a fada da ta'addanci
-
Mazauna Garin Kamishli Na Syria Sun Yi Zanga-zangar Yin Tir Da Barazanar Turkiya
Dec 31, 2018 19:07Masu Zanga-zangar sun yi tir da barazanar da Turkiya take yi na cewa za ta kai hari a gabacin tafkin Euphrates, suna masu jaddada cewa duk wani yunkuri na mamayar wani yanki na Syria ba zai yi nasara ba
-
Sojojin Syria Sun Jaddada Tabbatar Da Tsaro A Garin Minbaj
Dec 29, 2018 06:43Majiyar sojan kasar ta Syria ta fitar da sanarwa da a ciki ta tabbatar da cewa za ta tabbatar da tsaron dukkanin mazauna garin Minbaj
-
Goyon Bayan Amurka Ne Ya Bawa Isra'ila Karfin Gwiwan Kai Hare-Hare Kan Siriya
Dec 27, 2018 11:51Ma'aikatar harkokin wajen kasar Siriya ta yi allawadai da hare-haren da jiragen yakin HKI suka kai kan wasu wurare a kasar amma ba tare da samun nasara ba.
-
Ministan Tsaron Amurka Mai Murabus Ya Sanya Hannu A Kan Umurnin Ficewar Sojojin Kasar Daga Siriya
Dec 24, 2018 12:37Ministan harkokin wajen kasar Amurka wanda ya yi murabus, a kwanakinsa na kasar a ma'aikatar ya sanya hannu a kan umurnin shugaban kasar na ficewar sojojin Amurka daga kasar Siriya.