Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan ta kudu

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Aike Da Taimako Ga 'Yan Gudun Hijira A Sudan Ta Kadu

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Aike Da Taimako Ga 'Yan Gudun Hijira A Sudan Ta Kadu

    Feb 21, 2018 17:38

    Majiyoyin majalisar dinkin duniya sun sanar da aikewa da taimako ga mutane fiye da miliyan biyar da suke bukatar dauki a kasar Sudan ta kudu.

  • 'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Sun Sako Wasu Matuka Jirgin Kasar Kenya Bayan Biyan Kudin Fansa

    'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Sun Sako Wasu Matuka Jirgin Kasar Kenya Bayan Biyan Kudin Fansa

    Feb 20, 2018 05:17

    'Yan tawayen Sudan ta Kudu sun sako wasu matuka jirgin saman kasar Kenya guda biyu da suke rike da su bayan sun karbi kudin fansa da diyyar wani mutum da aka kashe a lokacin da jirgin matukan biyu yayi hatsari a watan da ya gabata.

  • An Yanke Wa Kakakin Madugun 'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Hukumci Kisa

    An Yanke Wa Kakakin Madugun 'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Hukumci Kisa

    Feb 12, 2018 17:57

    Wata babbar kotu a birnin Juba, babban birnin kasar Sudan ta Kudu ta yanke wa kakakin madugun 'yan tawayen kasar Riek Machar, wato James Gatdet Dak, hukuncin kisa a yau din nan Litinin bayan da kotun ta ce ta same shi da laifin cin amanar kasa da haifar da bore wa gwamnati.

  • Sudan Ta Kore Cewa Turkiya Na Shirin Gina Sansanin Soja A Tsibirin Sawakin

    Sudan Ta Kore Cewa Turkiya Na Shirin Gina Sansanin Soja A Tsibirin Sawakin

    Feb 09, 2018 11:55

    Ministan harkokin wajen Sudan Ibrahim Gandur ne ya kore haka a yayin taron manema labaru da takwaransa na Masar Samih Shukri

  • Sudan Ta Kudu : An Yi Zanga-zangar Kin Jinin Amurka A Juba

    Sudan Ta Kudu : An Yi Zanga-zangar Kin Jinin Amurka A Juba

    Feb 07, 2018 05:20

    A Sudan ta Kudu daruruwan mutane ne suka gudanar da wata zanga-zanga jiya Talata, a birnin Juba, domin yin allawadai da matakin Amurka na takaita mika makamai ga kasar.

  • An Cimma Yarjejeniyar Tsaro Tsakanin Kasashen Sudan Da Sudan Ta Kudu

    An Cimma Yarjejeniyar Tsaro Tsakanin Kasashen Sudan Da Sudan Ta Kudu

    Feb 06, 2018 05:39

    Kwamitin hadin gwiwa na tsaro tsakanin kasashen Sudan da sudan ta kudu ya kamala taronsa bisa shiga tsakanin kungiyar tarayar Afirka a birnin Addis Ababa na kasar Ethiopia.

  • Gwamnatin Sudan Ta Kudu Ta Kirayi Jakadarta Da Ke Kasar Amurka Domin Shawarwari

    Gwamnatin Sudan Ta Kudu Ta Kirayi Jakadarta Da Ke Kasar Amurka Domin Shawarwari

    Feb 04, 2018 12:11

    Gwamnatin Sudan ta Kudu ta kirayi jakadanta da ke kasar Amurka domin gudanar da shawarwari.

  • Majalisar Kungiyar Turai Ta Kakaba Takunkumi Kan Wasu 'Yan Kasar Sudan Ta Kudu

    Majalisar Kungiyar Turai Ta Kakaba Takunkumi Kan Wasu 'Yan Kasar Sudan Ta Kudu

    Feb 03, 2018 12:20

    Majalisar Mashawarta ta kungiyar tarayyar Turai ta kakaba takunkumi kan wasu jami'an gwamnatin Sudan ta Kudu uku kan zargin take hakkin bil-Adama da yin zagon kasa ga shirin wanzar da zaman lafiya a kasar.

  • Gumurzu Na Ci Gaba Da Yin Kamari Tsakanin Sojojin Sudan Ta Kudu Da 'Yan Tawayen Kasar

    Gumurzu Na Ci Gaba Da Yin Kamari Tsakanin Sojojin Sudan Ta Kudu Da 'Yan Tawayen Kasar

    Feb 01, 2018 12:32

    Gwamnatin Sudan ta Kudu ta koka kan yadda matsalar tashe-tashen hankula ke ci gaba da yin kamari a sassa daban daban na kasar musamman gumurzu tsakanin sojojin gwamnati da 'yan tawayen kasar.

  •  'Yan Gudun Hijrar Sudan Ta Kudu Na Ci Gaba Da Kwarawa Zuwa Kasar Sudan

    'Yan Gudun Hijrar Sudan Ta Kudu Na Ci Gaba Da Kwarawa Zuwa Kasar Sudan

    Jan 31, 2018 18:15

    Wakilin Hukumar Dake kula da 'yan gudun hijra na MDD ya sanar da karuwar kwararen 'yan gudun hijrar sudan ta kusdu zuwa kasar Sudan

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS