-
Jakadan Sudan Ta Kudu A Kasar Rasha Ya Yi Murabus Daga Kan Mukaminsa
Jan 27, 2018 05:42Jakadan Sudan ta Kudu a kasar Rasha ya yi murabus daga kan mukaminsa bayan da ma'aikatar harkokin wajen kasarsa ta bukaci dawowarsa gida domin gudanar da shawarwari.
-
Sudan Ta Kudu : Za'a Jibge Sojoji Don Yaki Da Sace-sacen Mutane
Jan 25, 2018 10:17Kasar Sudan ta Kudu ta yunkuri anniyar jibge sojiji don yaki da sace sacen yara da dabbobi dake ci gaba da karuwa tsakanin kabilu dake yakar juna.
-
Unicef Ta Yi Gargadi Akan Hali Mara Dadi Da Kananan Yaran Sudan Ta Kudu Take Ciki
Jan 20, 2018 19:01Asusun kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya ( Unicef) ya ce al'ummar kasar ta kasar Sudan ta kudu tana cikin mawuyacin hali.
-
Kungiyar IGAD Za Ta Gudanar Zama Na Musaman Kan Yanayin Da Sudan Ta Kudu Ke Ciki
Jan 19, 2018 11:45Kungiyar bunkasa tattalin arzikin gabashin Afirka IGAD za ta gudanar da zama na musaman domin tattauna halin da kasar Sudan ta kudu ke ciki.
-
MDD:Sharadin Farfado Da Kasar Sudan Ta Kudu, Zartar Da Yarjejjeniyar Sulhu
Jan 02, 2018 06:27Mataimakiyar Sakatare janar na Majalisar Dinkin Duniya Kan al'amuran wanzar da zaman lafiya ta sanar a jiya Litinin cewa duk wani shiri na farfado da kasar Sudan ta kudu ba zai yiwo ba har sai an zartar da yarjajjeniyar sulhun da aka cimma a shekarar 2015.
-
Rikicin Kabilanci Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla 22 A Kasar Sudan Ta Kudu
Dec 28, 2017 11:46Rikicin kabilanci ya lashe rayukan mutane akalla 22 a yankin Bor ta Kudu da ke jihar Jonglei na kasar Sudan ta Kudu.
-
Sudan Ta Kudu: Musayar Zargin Keta Tsagaita Wutar Yaki Tsakanin Gwamnati Da 'Yan Tawaye
Dec 24, 2017 18:52Shugaban kungiyar 'yan tawaye Reikh Machar ya ne ya zargi sojojin gwamnatin da keta yarjejeniyar a garin Bieh Payam.
-
An Fara Zartar Da Yarjejjeniyar Tsagaita Wuta A Sudan Ta Kudu.
Dec 24, 2017 12:05An fara zartar da yarjejjeniyar sulhun da aka cimma tsakanin gwamnatin sudan ta kudu da 'yan tawaye a safiyar yau Lahadi.
-
Tarayyar Afrika Ta Yi Maraba Da Sulhun Tsakanin Gwamnatin Da Yan Tawayen Sudan Ta Kudu
Dec 22, 2017 19:13Kungiyar tarayyar Afrika ta yi maraba da sulhu da tsagaita bude wuta wandanda aka kulla tsakanin gwamnatin kasar Sudan ta kudu da kuma kungiyoyin yan tawayen kasar a ranar 17 ga wannan watan da muke ciki.
-
Sudan Ta Kudu: An Cimma Yarjejeniyar Tsagaita Wuta Tsakanin Gwamnati Da 'Yan Tawaye
Dec 22, 2017 06:23Kamfanin dillancin labarun Farasna ya nakalto cewa; An cimma yarjejeniyar ne a karkashin shiga tsakanin kungiyar Igad a birnin Adas Ababa na kasar Habasha.