-
Ansarullah Ta Bayyana Kudurinta Na Ganin Zaman Lafiya Ya Tabbata A Kasar Yemen
Dec 08, 2018 14:50Daya daga cikin masu wakiltar kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen da aka fi sani da 'yan Huthy, ya bayyana cewa; Sun je kasar Sweeden ne domin ganin an samu zaman lafiya a Yemen
-
Hare-Haren Nuna Kiyayya Ga Addinin Musulunci Suna Ci Gaba Da Yin Kamari A Kasar Sweden
Jun 13, 2018 07:58Jami'an Uppsala ta kasar Sweden ta fitar da rahoton cewa: Ana ci gaba da fuskantar kai hare-haren nuna kiyayya ga addinin Musulunci a kasar.
-
Sweden Za Ta Duba Yiwuwar Hana Shigo Da Naman Halal
Aug 25, 2017 00:47Majalisar dokokin kasar Sweden za ta gudanar da zama domin duba daftarin kudirin da ke neman a hana shigo da nama da aka yanka ta hanyar addini.
-
An Kama Wanda Ya Kai Harin Ta'addanci A Kasar Sweeden A Jiya Jumma'a
Apr 08, 2017 14:57Majiyar yansanda a kasar Sweden ta bayyana cewa jami'an tsaron kasar sun sami nasarar kama mutumin da ya kai harin ta'addanci kan mutane da kuma wani shago a kan wani titi a birninStokhom a jiya.
-
Mutane Uku Sun Hallaka Bayan Wata Mota Ta kauce Hanya a babban birnin Sweden
Apr 07, 2017 13:41Jami'an 'yan sandan kasar Sweden sun sanar da mutuwar Mutane uku bayan da wata Mota ta kauce daga hanyarta ta kuma shiga hanyar masu tafiya da kafa a birnin Stockholm fadar milkin kasar
-
Ayatollah Khamenei: Amurka Ce Ummul-haba'isin Matsalolin Yankin Gabas Ta Tsakiya
Feb 12, 2017 03:42Jagoran juyin juya halin musulunci a Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana shigar shugular da Amurka ke yi a cikin harkokin kasashen yankin gabas ta tsakiya a matsayin ummul-haba'isin dukkanin matsalolin da suka addabi yankin.
-
Iran: Pira ministan kasar Sweden ya fara ziyrar aiki a Iran.
Feb 11, 2017 08:39A jiya juma'a da dare ne pira ministan kasar ta Sweden ya iso birnin Tehran tare da wata gagarumar tawaga domin fara ziyarar aiki.
-
Shugaban Babban Zauran Majalisar Dinkin Duniya Ya Ce Komitin Tsaron Majalisar Ya Gaza
Aug 28, 2016 13:49Shugaban babban zauren majalisar dinkin duniya kuma wakilin kasar Denmark a majalisar ya bayyana cewa komitin tsaro na majalisar wacce aka dorawa nauyin samar da zaman lafiya a duniya ya gaza a wurare da dama a nauyin da aka dora masa.
-
'Yan Sanda Na Farautar Wani Mutum Da Ya Kai Hari Kan Makarantar Musulmi A Sweden
Apr 11, 2016 09:20Jami'an 'yan sanda na farautar wanu mutum da ya kai hari a jiya a kan wata makarantar muuslmi a garin malmo da ke kudancin kasar.