Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

take hakkokin bil'adama

  • An Cika Shekaru Takwas Da Fara Yunkurin Al’umma A Bahrain

    An Cika Shekaru Takwas Da Fara Yunkurin Al’umma A Bahrain

    Feb 14, 2019 08:01

    A ranar 14 ga watan fabrairu ne aka cika shekaru 8 daidai da fara yunkurin al’umma na neman sauyi na dimukradiyya akasar.

  • Kungiyoyin Fararen Hula A Kenya Sun Yi Suka Kan Ci Zarafin 'Yan Kasar A Saudiyya

    Kungiyoyin Fararen Hula A Kenya Sun Yi Suka Kan Ci Zarafin 'Yan Kasar A Saudiyya

    Jul 15, 2018 19:13

    Kungiyoyin fararen hula a Kenya sun bukaci mahukuntan kasar da su dauki matakin bin kadin 'yan kasar ta Kenya da suke gudanar da ayyuka a kasar Saudiyya sakamakon bullar labarin yadda ake cin zarafinsu.

  • An Zargi Mahukuntan Kasar Bahrain Da Ci Gaba Da Take Hakkin Bil'adama

    An Zargi Mahukuntan Kasar Bahrain Da Ci Gaba Da Take Hakkin Bil'adama

    Jul 01, 2018 07:27

    Kungiyar kare hakkin bil'adama ta kasar Bahrain ta fitar da rahoto a jiya asabar da a ciki ta zargi mahukuntan kasar da take hakkin bil'adama

  • Kungiyar Tarayyar Turai Ta Yi Suka Kan Take Hakkin Bil-Adama A Kasar Tanzaniya

    Kungiyar Tarayyar Turai Ta Yi Suka Kan Take Hakkin Bil-Adama A Kasar Tanzaniya

    Feb 25, 2018 19:27

    Tawagar kungiyar tarayyar Turai da take ziyarar aiki a birnin Darus-Salam fadar mulkin kasar Tanzaniya ta yi kakkausar suka kan yadda take hakkokin bil-Adama yake kara yin kamari a kasar musamman a cikin 'yan watannin baya-bayan nan.

  • Sabon Rahoton MDD Akan Take Hakkin Bil'adama A Kasar Sudan Ta kudu

    Sabon Rahoton MDD Akan Take Hakkin Bil'adama A Kasar Sudan Ta kudu

    Feb 24, 2018 06:46

    A jiya juma'a ne Majalisar Dinkin Duniyar ta fitar da rahoto da a ciki ta bayyana cewa yadda ake ci gaba da take hakkin bil'adama a kasar Sudan ta kudu

  • Mutum Guda Ya Rasu Yayin Zanga-Zangar Kiran A Saki Sheikh Zakzaky A Kaduna

    Mutum Guda Ya Rasu Yayin Zanga-Zangar Kiran A Saki Sheikh Zakzaky A Kaduna

    Jan 08, 2018 11:21

    Rahotanni daga Nijeriya sun bayyana cewar mutum guda ya rasu wasu kuma sun sami raunuka a lokacin da 'yan sanda suka fada wa 'yan kungiyar Harkar Musulunci ta kasar da suka fito don gudanar da zanga-zangar a saki shugabansu Sheikh Ibrahim El-Zakzaky da gwamnatin Nijeriya ta ke ci gaba da tsare shi sama da shekaru biyun da suka gabata.

  • Kungiyar Kare Hakkin Bil'adama Ta Soki Unesco Da ke shirin Taro A Kasar Saudiyya

    Kungiyar Kare Hakkin Bil'adama Ta Soki Unesco Da ke shirin Taro A Kasar Saudiyya

    May 10, 2017 12:03

    Kungiyar ta "Human Right Watch' ta ce; tarihin Saudiyya akan batun hakkin dan'adam ba shi da kyau, domin kuma tana azabtar da masu fafutuka.

  • Karuwar Tauye Hakkin Bil'adama A kasar Sudan Ta Kudu

    Karuwar Tauye Hakkin Bil'adama A kasar Sudan Ta Kudu

    Mar 15, 2017 19:03

    Majalisar Dinkin Duniya Ta yi Gargadi Akan Karuwar Tauye Hakkin Bil'adama A Kasar Sudan Ta Kudu Da Take Fama Da Yaki.

  • MDD Ta Zargi Saudiyya Da Take Hakkokin Kananan Yara Da Mata

    MDD Ta Zargi Saudiyya Da Take Hakkokin Kananan Yara Da Mata

    Oct 07, 2016 18:25

    Kwamitin kare hakkokin kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya ya zargi kasar Saudiyya da take hakkokin kananan yara da mata budurwaye a kasar.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS