-
Harin Taliban Ya Yi Ajalin Mutum 65 A Afganistan
Jan 22, 2019 15:37Kungiyar taliban ta dauki alhakin kai wani hari da yayi sanadin mutuwar mutum 65, a wata cibiyar horon jami'an leken asiri dake lardin Wardak a kudancin kasar ta Afganistan.
-
Taliban Ta Hallaka Sojin Amurka 3 A Afganistan
Nov 28, 2018 03:54Kungiyar Taliban ta dauki alhakin kai harin bam din da ya hallaka wasu sojin Amurka uku a birnin Ghazni dake tsakiyar kasar Afganistan.
-
An Kasa Cimma Wata Matsaya A Tattaunawar Sulhu Da Taliban
Nov 20, 2018 19:13Manzon musamman na Amurka da ke shiga tsakani a tattaunar sulhu da kungiyar Taliban, ya kasa shawo kan mayakan kungiyar kan su rungumi tafarkin zaman lafiya.
-
Kwamandan NATO Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Afganistan
Oct 18, 2018 15:59Rahotanni daga Afganistan na cewa kwamandan kungiyar tsaro ta NATO, Janar din sojin Amurka, Scott Miller, ya tsallake rijiya da baya a wani harin bindiga da kungiyar taliban ta dauki alhakin kaiwa a yankin Kandahar.
-
Kungiyar Taliban Za Ta Halarcin Zaman Mascow
Aug 21, 2018 19:01Ministan harakokin wajen kasar Rasha ya tabbatar da cewa kungiyar Taliban za ta haslarci zaman da za a yi game da rikicin kasar Afganistan a birnin Moscow.
-
Afganistan : Taliban Ta Yi Watsi Da Kiran Tsawaita Tsagaita Wuta
Jun 17, 2018 16:54Kungiyar Taliban a Afganistan ta yi watsi da kiran shugaban kasar, Ashraf Ghani, na tsawaita tsagaita wuta a dalilin karshen watan Ramadan.
-
An Hallaka Shugaban Kungiyar Taliban Ta Kasar Pakistan A Wani Harin Da Aka Kai Masa
Jun 15, 2018 15:19Ma'aikatar tsaron kasar Afghanistan ta sanar da cewa an hallaka shugaban kungiyar Taliban na kasar Pakistan Mullah Fazlullah a wani harin da aka sojojin Amurka da na Afghanistan suka kai masa ta sama a kan iyakan kasashen kasar ta Pakistan da Afghanistan.
-
Afganistan: Taliban Ta Amince Da Tsagaita Wuta Don Karshen Ramadan
Jun 09, 2018 14:39Kungiyar 'yan ta'adda ta taliban ta sanar da tsagaita buda wuta tsakaninta da sojojin Afganistan, a karshen watan Ramadan, wanda kuma shi ne irinsa na farko a cikin shekaru 17 bayan da sojojin kasashen ketare karkashin jagorancin Amurka suka kawar da mulkin daga hannun 'yan taliban din.
-
Adadin Mutanan Da Suka Rasu Sanadiyar Harin Kunar Bakin Wake A Afgnistan Ya Haura Zuwa 48
Apr 22, 2018 18:55Hukumomi a birnin Kabul na kasar Afganistan sun sanar da cewa adadin mutanan da suka rasa rayukansu a harin kunar bakin wake da wani da wani dan ta'addar ISIS ya kai ya haura zuwa 48 tare da jikkata wasu sama da 100 na daban
-
Afganistan : Taliban Ta Yi Watsi Da Tayin Gwamnati Na Tattaunawa
Mar 01, 2018 11:16Kungiyar Taliban a Afganistan ta yi fatali da tayin gwamnatin kasar na bude tattaunawar zaman lafiya tsakaninsu.