Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

taliban

  • Harin Taliban Ya Yi Ajalin Mutum 65 A Afganistan

    Harin Taliban Ya Yi Ajalin Mutum 65 A Afganistan

    Jan 22, 2019 15:37

    Kungiyar taliban ta dauki alhakin kai wani hari da yayi sanadin mutuwar mutum 65, a wata cibiyar horon jami'an leken asiri dake lardin Wardak a kudancin kasar ta Afganistan.

  • Taliban Ta Hallaka Sojin Amurka 3 A Afganistan

    Taliban Ta Hallaka Sojin Amurka 3 A Afganistan

    Nov 28, 2018 03:54

    Kungiyar Taliban ta dauki alhakin kai harin bam din da ya hallaka wasu sojin Amurka uku a birnin Ghazni dake tsakiyar kasar Afganistan.

  • An Kasa Cimma Wata Matsaya A Tattaunawar Sulhu Da Taliban

    An Kasa Cimma Wata Matsaya A Tattaunawar Sulhu Da Taliban

    Nov 20, 2018 19:13

    Manzon musamman na Amurka da ke shiga tsakani a tattaunar sulhu da kungiyar Taliban, ya kasa shawo kan mayakan kungiyar kan su rungumi tafarkin zaman lafiya.

  • Kwamandan NATO Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Afganistan

    Kwamandan NATO Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Afganistan

    Oct 18, 2018 15:59

    Rahotanni daga Afganistan na cewa kwamandan kungiyar tsaro ta NATO, Janar din sojin Amurka, Scott Miller, ya tsallake rijiya da baya a wani harin bindiga da kungiyar taliban ta dauki alhakin kaiwa a yankin Kandahar.

  • Kungiyar Taliban Za Ta Halarcin Zaman Mascow

    Kungiyar Taliban Za Ta Halarcin Zaman Mascow

    Aug 21, 2018 19:01

    Ministan harakokin wajen kasar Rasha ya tabbatar da cewa kungiyar Taliban za ta haslarci zaman da za a yi game da rikicin kasar Afganistan a birnin Moscow.

  • Afganistan : Taliban Ta Yi Watsi Da Kiran Tsawaita Tsagaita Wuta

    Afganistan : Taliban Ta Yi Watsi Da Kiran Tsawaita Tsagaita Wuta

    Jun 17, 2018 16:54

    Kungiyar Taliban a Afganistan ta yi watsi da kiran shugaban kasar, Ashraf Ghani, na tsawaita tsagaita wuta a dalilin karshen watan Ramadan.

  • An Hallaka Shugaban Kungiyar Taliban Ta Kasar Pakistan A Wani Harin Da Aka Kai Masa

    An Hallaka Shugaban Kungiyar Taliban Ta Kasar Pakistan A Wani Harin Da Aka Kai Masa

    Jun 15, 2018 15:19

    Ma'aikatar tsaron kasar Afghanistan ta sanar da cewa an hallaka shugaban kungiyar Taliban na kasar Pakistan Mullah Fazlullah a wani harin da aka sojojin Amurka da na Afghanistan suka kai masa ta sama a kan iyakan kasashen kasar ta Pakistan da Afghanistan.

  • Afganistan: Taliban Ta Amince Da Tsagaita Wuta Don Karshen Ramadan

    Afganistan: Taliban Ta Amince Da Tsagaita Wuta Don Karshen Ramadan

    Jun 09, 2018 14:39

    Kungiyar 'yan ta'adda ta taliban ta sanar da tsagaita buda wuta tsakaninta da sojojin Afganistan, a karshen watan Ramadan, wanda kuma shi ne irinsa na farko a cikin shekaru 17 bayan da sojojin kasashen ketare karkashin jagorancin Amurka suka kawar da mulkin daga hannun 'yan taliban din.

  • Adadin Mutanan Da Suka Rasu Sanadiyar Harin Kunar Bakin Wake A Afgnistan Ya Haura Zuwa 48

    Adadin Mutanan Da Suka Rasu Sanadiyar Harin Kunar Bakin Wake A Afgnistan Ya Haura Zuwa 48

    Apr 22, 2018 18:55

    Hukumomi a birnin Kabul na kasar Afganistan sun sanar da cewa adadin mutanan da suka rasa rayukansu a harin kunar bakin wake da wani da wani dan ta'addar ISIS ya kai ya haura zuwa 48 tare da jikkata wasu sama da 100 na daban

  • Afganistan : Taliban Ta Yi Watsi Da Tayin Gwamnati Na Tattaunawa

    Afganistan : Taliban Ta Yi Watsi Da Tayin Gwamnati Na Tattaunawa

    Mar 01, 2018 11:16

    Kungiyar Taliban a Afganistan ta yi fatali da tayin gwamnatin kasar na bude tattaunawar zaman lafiya tsakaninsu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS