Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

taliban

  • Afganistan : Taliban Ta Dau Alhakin Kai Harin Otel Intercontinental

    Afganistan : Taliban Ta Dau Alhakin Kai Harin Otel Intercontinental

    Jan 21, 2018 10:54

    Kungiyar Taliban ta sanar da cewa ita ke da alhakin kai harin nan da ya yi ajalin mutum a kalla 6 a Otel din Intercontinental dake Kabul, babban birnin kasar Afghanistan.

  • Gwamnatin Rasha Ta Kore Zargin Da Shugaban Kasar Afganistan Ya Yi Kan Kasarta

    Gwamnatin Rasha Ta Kore Zargin Da Shugaban Kasar Afganistan Ya Yi Kan Kasarta

    Oct 24, 2017 06:33

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Rasha ta bayyana cewa: Zargin da shugaban kasar Afganistan ya yi kan kasar Rasha cewa tana goyon bayan kungiyar Taliban; zargi ne maras tushe da Rasha ba zata taba lamunta ba.

  • Afganistan : Harin Taliban Ya Kashe Mutum 13

    Afganistan : Harin Taliban Ya Kashe Mutum 13

    Aug 28, 2017 04:59

    Rahotanni daga Afganistan na cewa mutane 13 ne suka rasa rayukansu a wani harin kunar bakin wake da wani dan Taliban ya kai da mota kan wani ayarin motocon soji a kudancin kasar.

  • Taliban Ta Mayar Da Martani Ga Shirin Trump Na Aikawa Da Karin Sojoji Afghanistan

    Taliban Ta Mayar Da Martani Ga Shirin Trump Na Aikawa Da Karin Sojoji Afghanistan

    Aug 23, 2017 05:26

    Kungiyar ta'addancin nan ta Taliban ta kasar Afghanistan ta yi barazanar cewa za ta mayar da kasar ta zama makabarta ga sojojin Amurka matukar dai gwamnatin ta aiwatar da shirinta na ci gaba da mamaye kasar Afghanistan din.

  • 'Yan Taliban Sun Kashe Sojojin Afganistan 26

    'Yan Taliban Sun Kashe Sojojin Afganistan 26

    Jul 26, 2017 14:38

    Hukumomi a Afganistan sun ce sojojin kasar 26 ne suka rasa rayukansu a yayin wani hari da mayakan Taliban suka farma wa sansaninsu dake kudancin kasar.

  •  Taliban Ta Shelanta Farmaki Kan Dadarun Ketare A Afganistan

    Taliban Ta Shelanta Farmaki Kan Dadarun Ketare A Afganistan

    Apr 28, 2017 10:32

    Kungiyar Taliban a kasar Afganistan ta shelanta wani farmaki mai suna ''Operation Mansouri'' kan dakarun kasashen waje dake kasar.

  • Bom Ya Kashe Mutane 22 A Pakistan

    Bom Ya Kashe Mutane 22 A Pakistan

    Mar 31, 2017 09:34

    Rahotanni daga pakistan na cewa mutane akalla 22 ne suka rasa rayukansu kana wasu 57 na daban suka jikkata a wani harin bom da aka kai da mota a wata kasuwa dake arewa maso yammacin kasar.

  • Nuna Rashin Amincewar Majalisar Afghanistan Da Siyasar Kasar Saudiyya

    Nuna Rashin Amincewar Majalisar Afghanistan Da Siyasar Kasar Saudiyya

    Oct 21, 2016 03:46

    A ci gaba da nuna rashin amincewa da irin goyon bayan da kasar Saudiyya take ba wa kungiyoyin 'yan ta'adda a duniya, 'yan majalisar kasar Afghanistan sun yi kakkausar suka ga irin taimakon da kasar Saudiyyan take ba wa kungiyoyin ta'addanci da neman tada zaune tsaye na kasar.

  • Mutane 6 Sun Mutu Sakamakon Wani Harin Ta'addancin Kungiyar Taliban A Afghanistan

    Mutane 6 Sun Mutu Sakamakon Wani Harin Ta'addancin Kungiyar Taliban A Afghanistan

    Oct 03, 2016 11:59

    Alal akalla mutane 6 sun rasa rayukansu kana wasu kuma sun sami raunuka sakamakon wani mummunan hari da 'yan kungiyar Taliban suka kai lardin Jawzjan na kasar Afghanistan.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS