-
MDD: Dubban Mazauna Arewa Maso Gabashin Najeriya Suna Yin Hijira
Jan 23, 2019 17:47Kakakin Majalisar Dinkin Duniya ne ya bayyana cewa; sabbin tashe-tashen hankulan da suke faruwa a cikin yankin arewa maso gabashin Najeriya sun sa dubban mazauna yankin yin gudun hijira
-
Ana Ci Gaba Da Zanga-zangar Kira Ga Shugaban Kasar Sudan Da Ya Sauka Daga Mukaminsa
Dec 31, 2018 19:05Rahotanni da suke fitowa daga birnin Khartum sun ce masu Zanga-zangar sun tasamma fadar shugaban kasar suna masu yin kira a gare shi da ya yi murabus
-
Rikicin Kabilanci Ya Hallaka Mutum 23 A Kasar Habasha
Sep 17, 2018 19:06Jami'an 'yan sanda na kasar Habasha sun sanar da mutuwar mutum 23 sanadiyar rikicin kabilanci cikin wannan mako a kasar
-
UNESCO: Rabin Matasan Duniya Na Fuskantar Cin Zarafi A Makarantu
Sep 07, 2018 12:12Cikin Wani Rahoto da ta fitar a Wannan alhamis, Hukumar Ilimi da Raya Al'adu ta MDD Unesco, muzgunawa da cin mutunci ya lalata karatun matasa 'yan shekaru 13 zuwa 15 kimanin miliyan 150 a Duniya
-
Wani Mutum Ya Farma Matafiya Da Wuka A Cikin Wata Motar Bus A Kasar Jamus
Jul 21, 2018 12:08Wani mutum dauke da wuka ya farma matafiya a cikin wata motar bus a yankin arewacin garin Luebeck da ke kasar Jamus, inda ya jikkata matafiya 14 a jiya Juma'a.
-
Rikicin Siyasar Kasar Nicaragua Ya Lashe Rayukan Mutane Kimanin 100
Jun 01, 2018 13:53Zanga - zangar nuna kin jinin gwamnatin kasar Nicaragua ta lashe rayukan mutane akalla 98 tare da jikkata wasu adadi mai yawa.
-
Taron Karawa Juna Sani Kan Tsarin Harkokin Kudi A Musulunci A Kasar Ghana
Mar 11, 2018 18:01Za a gudanar da wani taron karawa juna sani harkokin kudi a mahangar addinin musulunci a kasar Ghana.
-
Ci Gaba Da Karuwar Tashe-Tashen Hankula A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo
Feb 27, 2018 05:21Zanga-zangar nuna adawa da gwamnatin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta baya -bayan nan ta rikide zuwa tarzoma a birnin Kinshasa fadar mulkin kasar lamarin da janyo hasarar rayukan mutane da jikkatan wasu adadi na daban.
-
Ana Ci Gaba Da Tashe-Tashen Hankula Na Kin Gwamnati A Kasar Guinea Konakri
Feb 20, 2018 11:58Tashe-tashen hankula na nuna kiyayya ga gwamnatin kasar Guinea Konakri ya kai ga kisan dansanda guda da kuma raunata mutane da dama.
-
Shugaban Kasar Togo Ya Zargi 'Yan Adawan Kasar Da Tada Zaune Tsaye
Nov 11, 2017 11:06Shugaban kasar Togo, Faure Gnassingbé, ya zargin masu adawa da gwamnatinsa da cewa suna kokarin tada da zaune tsaye a kasar