-
Taron Tabbatar Da Tsaro Na Tehran, Aiki Tare Tsakanin Kasashe Da Nufin Fada Da Ta'addanci
Sep 28, 2018 04:45A shekaran jiya Alhamis ne aka gudanar da taro na kwana guda tsakanin sakatarori da masu ba da shawara kan harkokin tsaro na kasashen Iran, Rasha, China, Indiya da Afghanistan a nan birnin Tehran da nufin tattaunawa don tabbatar da tsaro da zaman lafiyan yankin.
-
Tehran: An Kammala Zaman Taron Shugabannin Kasashen Rasha, Turkiya Da Iran
Sep 07, 2018 18:07An kammala zaman taron shugabannin kasashen Rasha, Iran da kuma Turkiya, wanda aka gudanar yau Juma'a a birnin Tehran na kasar Iran a kan batun rikcin kasar Syria, da kuma ci gaba da nemo hanyoyin warware rikicin.
-
A Yau Juma'a Za A Yi Taro Tsakanin Shugabannin Kasashen Iran, Trukiya Da Rasha A Tehran
Sep 07, 2018 05:44Wani jami'i a ma'aikatar harkokin wajen Iran Sadiq Husain Jabiri Ansari ya ce; Tuni an kammala tsara bayanin bayan taron na bangarori uku a Tehran
-
Khudubar Jumma'a: Gwamnatin Iran Ba Za Ta Tattauna Da Amurka Ba
Aug 03, 2018 19:02Na'ibin limamin masallacin jumma'a a nan Tehran ya bayyana cewa gwamnatin kasar Iran da shugaban kasar ba zasu sake shiga tattaunawa da gwamnatin Amurka ta yanzu ba.
-
Jami'an Tsaron Iran Sun Sami Nasarar Tarwatsa Wasu Kungiyoyin 'Yan Ta'adda Biyu A Tehran
May 29, 2018 05:47Kwamandan sansanin Muhammad Rasulallah na dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran da ke birnin Tehran ya sanar da cewa dakarun kare juyin sun sami nasarar tarwatsa wasu kungiyoyin 'yan ta'adda da suke shirin kai hare-hare birnin Tehran, babban birnin Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
-
Iraki:Mun Kai Hari Kan ISIS A Siriya Ne Bayan Da Muka Tunutubi Hukumomin Damuscus, Tehran Da Moscow
Apr 20, 2018 06:34Kakakin ma'ikatar tsaron kasar Iraki ya tabbatar da tuntubar hukumomin kasashen Siriya,Iran da Rasha kafin suka kaddamar da harin sama kan maboyar 'yan ta'addar ISIS a kan iyakar kasar da Siriya.
-
An Bude Gasar Karatun Alkur'ani Mai Girma Na Duniya Karo Na 35 A Iran
Apr 19, 2018 18:03A yau Alhamis ne aka bude gasar karatun Alkur'ani mai girma na kasa da kasa karo na 35 a nan Tehran, babban birnin Jamhuriyar Musulunci ta Iran da ya sami halartar wakilai daga kasashe 84 na duniya.
-
Majalisun Kasashen Musulmi: Bayyana Kudus A Matsayin Babban Birnin Isra'ila Barazana Ce Ga Zaman Lafiyan Duniya
Jan 17, 2018 18:18Majalisun kasashen Musulmi sun bayyana cewar sanar da birnin Kudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila a matsayin babbar barazana ga zaman lafiyan duniya suna masu kiran da a kori majalisar 'Isra'ilan' daga cikin kungiyar hadin kan majalisun kasashen duniya.
-
Cote D'Ivoire, Gambiya, Da Maroco Sun Jaddada Wajabcin Maganace Matsalolin Musulmi Ta Hanyar Ruwan Sanyi
Jan 17, 2018 11:45Wakilan Kasashen Sudan, Cote D'ivoire, Gambiya da Maroco dake halartar taron shugabannin majalisun dokoki na kasashen musulmi na kungiyar OIC karo na 13 a birnin Tehran sun jaddada wajabcin magance matsalar duniyar musulmi tare da kalubalantar mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila cikin ruwan sanyi.
-
Sheikh Siddiqi: Makiya Sun Kirkiro Daesh (ISIS) Ne Don Kare H.K.Isra'ila
Dec 15, 2017 15:39Wanda ya jagoranci sallar Juma'ar birnin Tehran, Hujjatul Islam wal Muslimin Kazim Siddiqi ya bayyana cewar makiya sun kirkiro kungiyar Da'esh (ISIS) ne da nufin tabbatar da tsaron haramtacciyar kasar Isra'ila, to sai dai sun gagara cimma wannan bakar aniya ta su.