Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

tunusiya

  • An Fara Taron Tattalin Arziki Na Kasa Da Kasa A Kasar Tunisa

    An Fara Taron Tattalin Arziki Na Kasa Da Kasa A Kasar Tunisa

    Nov 30, 2016 07:39

    A jiya talata ce aka fara taron kasa da kasa na farfodo da tattalin arzikin kasar Tunisa a birnin Tunis babban birnin kasar.

  • Tunusiya ta hana duban 'yan kasar hadewa da kungiyar IS

    Tunusiya ta hana duban 'yan kasar hadewa da kungiyar IS

    Nov 23, 2016 18:11

    Magabatan kasar Tunusiya sun sanar da hana duban matasan kasar hadewa da kungiyar IS

  • Jami'an Tsaron Tunusiya Sun Kame Wasu 'Yan Ta'adda Da Suke Shirin Kai Hare-Haren Ta'addanci

    Jami'an Tsaron Tunusiya Sun Kame Wasu 'Yan Ta'adda Da Suke Shirin Kai Hare-Haren Ta'addanci

    Nov 17, 2016 05:52

    Majiyar tsaron Tunusiya ta sanar da nasarar kame wasu gungun 'yan ta'adda da suke shirin kaddamar da munanan hare-haren ta'addanci a birnin Tunis fadar mulkin kasar.

  • Wani Ministan Kasar Tunsia Ya Rasa Kujerarsa Sakamakon Sukar Akidar Wahabiyanci

    Wani Ministan Kasar Tunsia Ya Rasa Kujerarsa Sakamakon Sukar Akidar Wahabiyanci

    Nov 04, 2016 17:46

    Ministan mai kula da harkokin addini a kasar Tunisia ya rasa kujerarsa sakamakon kakkausar sukar da ya yi a jiya a kan akidar wahabiyanci da kuma tushensa.

  • An Zabi Afirka Ta Kudu, Rwanda, Masar Da Tunisiya A Matsayin Membobin Kwamitin Kare Hakkokin Bil'adama Na MDD

    An Zabi Afirka Ta Kudu, Rwanda, Masar Da Tunisiya A Matsayin Membobin Kwamitin Kare Hakkokin Bil'adama Na MDD

    Oct 29, 2016 16:52

    Babban zauren Majalisar Dinkin Duniya ya zabi wasu kasashen Afirka su hudu a matsayin membobi a kwamitin kare hakkokin bil'adama na majalisar, wanda hakan ya ba wa nahiyar Afirka damar zama nahiyar da ta fi yawan wakilai a wannan kwamiti mai membobi 14.

  • Tunusiya Ta Musanta Zargin Cewa Amurka Tana Amfani Da Sansanin Sojinta Wajen Kai Hari Libiya

    Tunusiya Ta Musanta Zargin Cewa Amurka Tana Amfani Da Sansanin Sojinta Wajen Kai Hari Libiya

    Oct 27, 2016 09:03

    Gwamnatin Tunusiya ta musanta labarin cewa: Amurka tana amfani da sansanin sojin kasarta wajen kai hare-hare kan kasar Libiya.

  • Ministan Cikin Gidan Kasar Tunisiya ya tsalle rikiya da baya

    Ministan Cikin Gidan Kasar Tunisiya ya tsalle rikiya da baya

    Oct 16, 2016 19:06

    Majiyar tsaron kasar ta Tunsiya tana cewa; Hadi Majzoon ya tsallake rijiya ta baya a wani harin ta'addanci.

  • Gwamnatin Tunusiya Ta Kara Tsawon Wa'adin Dokar Ta Baci A Kasar

    Gwamnatin Tunusiya Ta Kara Tsawon Wa'adin Dokar Ta Baci A Kasar

    Sep 18, 2016 05:26

    Gwamnatin Tunusiya ta sanar da kara wa'adin dokar ta baci da ta kafa a kasar tun a watan Nuwamban shekara ta 2015 da ta gabata da nufin shawo kan matsalar tsaro.

  • Ministan Harkokin Wajen Tunusiya Ya Bukaci Warware Rikicin Yamen Ta Hanyar Lumana

    Ministan Harkokin Wajen Tunusiya Ya Bukaci Warware Rikicin Yamen Ta Hanyar Lumana

    Sep 08, 2016 16:25

    Ministan harkokin wajen kasar Tunusiya ya bukaci warware rikicin Yamen ta hanyar lumana kuma ta hanyar da zata gamsar da al'ummar kasar.

  • Sabuwar Gwamnatin Tunusiya Ta Bayyana Damuwa Kan Habakar Ayyukan Ta'addanci A Kasar

    Sabuwar Gwamnatin Tunusiya Ta Bayyana Damuwa Kan Habakar Ayyukan Ta'addanci A Kasar

    Sep 02, 2016 18:04

    Sabon fira ministan Tunusiya ya bayyana cewa: Kasarsa tana cikin halin tsaka mai wuya a fagen yaki da ayyukan ta'addanci don haka zata yi amfani da dukkanin karfinta domin ganin ta murkushe duk wani nau'in ta'addanci a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS