-
An Bukaci Sabuwar Gwamnatin Tunusiya Da Ta Tsaurara Matakan Fada Da Barnata Dukiyar Kasa
Aug 31, 2016 10:45Shugaban Cibiyar fada da cin hanci da barnata dukiyar kasa a Tunusiya ya bukaci sabuwar gwamnatin kasar da ta tsaurara matakan fada da barnata duniyar kasa.
-
An kafa sabuwar Gwamnati A kasar Tunisiya
Aug 29, 2016 17:18Sabuwar Gwamnatin hadin kan kasa ta kama aiki a Tunusiya
-
Sabuwar Gwamnatin Tunisiya Ta Saba Layar Kama Aiki
Aug 27, 2016 18:58Sabon Pira ministan kasar Tunisiya da ministocinsa sun saba layar kama aiki a fadar shugaban kasa.
-
Majalisar Dokokin Tunusiya Ta Kada Kuri'ar Rashin Amincewa Da Majalisar Ministocin Kasar
Jul 31, 2016 05:12A zaman da Majalisar Dokokin Tunusiya ta gudanar a jiya Asabar ta kada kuri'ar rashin amincewa da Majalisar ministocin kasar karkashin jagorancin fira minista Habib Essid lamarin da ya kawo karshen gwamnatinsa.
-
An Kashe Mutane Biyu Akan Iyakokin Aljeriya Da Tunisiya
Jul 28, 2016 12:11Sojojin Tunisiya Sun Sanar da kashe 'yan bindiga biyu akan iyakokin kasar da Aljeriya
-
Iyalan Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu A Juyin Juya Halin Tunusiya Sun Bukaci A Yi Musu Adalci
Jul 25, 2016 18:59Al'ummar Tunusiya sun gudanar da zanga-zangar lumana da nufin bayyana rashin amincewarsu da duk wani shirin sakin jami'an tsaron kasar da suke da hannu a kisan 'ya'yansu a lokacin yunkurin juyin juya halin kasar a shekara ta 2011.
-
Kame Masu Kwadaitar Da Matasa Domin Shiga Kungiyoyin 'Yan Ta'adda A Tunusiya
Jul 08, 2016 08:39Ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Tunusiya ta sanar da kame wasu mutane biyu da suke kwadaitar da matasa domin shiga cikin kungiyoyin 'yan ta'adda musamman kungiyar ta'addanci ta Da'ish.
-
Kasar Tunusiya ba za ta baiwa Amurka damar kafa sansanin soja a kasar ba
May 25, 2016 17:52Shugaban Majalisar kasar Tunusiya ya ce babu wata kasar waje musaman ma kasar Amurka da za a bata damar kafa sansanin Soja a cikin kasar ba
-
Gwamnatin Kasar Canada Zata Tallafawa Kasar Tunisia Kan Harkokin Tsaro
May 22, 2016 04:14Gwamnatin kasar Canada zata tallafawa kasashen arewacin Afrika ukku a fagen kyautata harkokin tsaro a yankin.
-
Hallaka daya daga cikin Shugabanin kungiyoyin dake dauke da makamai a Tunusiya
May 19, 2016 14:43Ma'aikatar tsaron Tunusiya ta sanar da hallaka wani komandan 'yan ta'adda a kasar