-
Kokarin Ganin An Kawo Karshe Azabtar Da Mutanen Da Ake Tsare Da Su A Kasar Tunusiya
May 18, 2016 14:22Ministan kula da harkokin kare hakkin bil-Adama a kasar Tunusiya ya bayyana fatan ganin an kawo karshen azabtar da mutanen da ake tsare da su a cibiyoyin tsaron kasar.
-
Jami'an Tsaron Tunusiya Sun Yi Nasarar Tarwatsa Wasu Gungun 'Yan Ta'adda
May 11, 2016 10:24Ma'aikatar harkokin cikin gidan Tunusiya ta sanar da cewa: Jami'an tsaron kasar sun yi nasarar gano wata kungiyar ta'addanci tare da tarwatsata a yankin kudancin kasar.
-
Jami'an Tsaron Tunusiya Sun Samu Nasarar Rusa Wani Shirin Kai Harin Ta'addanci A Kasar
Apr 17, 2016 18:25Fira ministan kasar Tunusiya ya bada labarin cewa; Jami'an tsaron kasar sun samu nasarar rusa wani shirin kaddamar da harin ta'addanci a kasar.
-
Shugaban Kasar Tunusiya Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Kungiyar Hizbullah
Apr 16, 2016 17:00Shugaban kasar Tunusiya Beji Caid Al-Sebsi ya bayyana cewar kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon kungiya ce ta gwagwarmaya da take fada da haramtacciyar kasar Isra'ila, don haka ba kungiya ce ta ta'addanci ba.
-
Mahukuntan Tunusiya Sun Samu Nasarar Kame Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Kasar
Mar 23, 2016 18:04Jami'an tsaron Tunusiya sun samu nasarar kame wasu gungun 'yan ta'adda a sassa daban daban na kasar a cikin 'yan kwanakin nan tare da fara gudanar da bincike kansu.
-
Jami'an Tsaron Tunusiya Sun Halaka Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Yankin Kudu Maso Gabashin Kasar
Mar 09, 2016 05:30A samamen da jami'an tsaron Tunusiya ke ci gaba da gudanarwa a yankunan garin Ben Gardane da ke shiyar kudu maso gabashin kasar kusa da kan iyaka da kasar Libiya a cikin daren jiya wayewar safiyar yau sun kashe wasu gungun 'yan ta'adda.
-
Gumurzu Tsakanin Jami'an Tsaron Tunusiya Da 'Yan Ta'adda Ya Lashe Rayukan Mutane 53
Mar 07, 2016 17:32Wasu gungun 'yan ta'adda sun farma garin Ben Gardane da ke gabashin kasar Tunusiya kusa da kan iyaka da kasar Libiya a safiyar yau Litinin, inda suka fuskanci mai da martani daga jami'an tsaron kasar.
-
An Sayar Da Kaddarori Tsohon Shugaban Kasar Tunisiya Da Kudade Masu Yawa
Feb 11, 2016 05:32Gwamnatin Tunisiya Ta Sami Rabin Biliyan Na Dalar Amurka Daga Kaddarorin Tsohon Shugaban Kasar.
-
Shugaban Tunusiya Ya Yi Gargadi Kan Shirin Daukan Matakin Soji Kan kasar Libiya
Feb 05, 2016 03:31Shugaban kasar Tunusiya ya yi gargadi kan duk wani shirin kasashen yammacin Turai da Amurka na daukan matakin soji kan kasar Libiya musamman idan aka yi la'akari da irin mummunan sakamakon da hakan zai haifar.
-
An Dage Dokar Hana Fitar Dare A Tunusiya
Feb 04, 2016 14:31A Watan janairu daya gabata ne aka ayyana dokar hana fita dare saboda zanga-zanga gama gari akan rashin aikin yi ga matasa