Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

tunusiya

  • An Bukaci MDD Ta Ceto Rayuwar 'Yar Rajin Kare Hakin Bil-Adama Ta Saudiya

    An Bukaci MDD Ta Ceto Rayuwar 'Yar Rajin Kare Hakin Bil-Adama Ta Saudiya

    Aug 30, 2018 12:25

    Wasu kungiyoyin farar hula na kasar Tunusiya sun bukacin majalisar dinkin Duniya da ta hana mahukuntan saudiyar zartar da hukuncin kisa kan Matan nan mai rajin kare hakin bil-adama a kasar

  • An Gudanar Da Zanga Zangar Yin Allawadai Da Rufe Kofar Shiga Kasar Libya Daga Kasar Tunisiya

    An Gudanar Da Zanga Zangar Yin Allawadai Da Rufe Kofar Shiga Kasar Libya Daga Kasar Tunisiya

    Aug 28, 2018 19:07

    Mutanen garin Ben Gardane na kan iyakar kasar Libya da Tunisiya sun gudanar da zanga zangar rashin amincewarsu da rufe kofar kan iyakar kasar da kasar Libya da ke garin.

  • Jam'iyyar ٍEnnahda Ta Tunusiya Ta Jaddada Sharuddinta Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Gwamnatin Kasar

    Jam'iyyar ٍEnnahda Ta Tunusiya Ta Jaddada Sharuddinta Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Gwamnatin Kasar

    Aug 27, 2018 12:25

    Shugaban Majalisar Shawara ta jam'iyyar Ennahda ta kasar Tunusiya ya jaddada cewa; Sharadin jam'iyyarsu na ci gaba da gudanar da aiki da fira ministan kasar shi ne dole ne a gudanar da garambawul a Majalisar Ministocin Kasar.

  • Kwale-Kwalen Bakin Haure Ya Nutse Kusa Da Gabar Ruwa A Kasar Tunisia Mutum 5 Sun Mutu

    Kwale-Kwalen Bakin Haure Ya Nutse Kusa Da Gabar Ruwa A Kasar Tunisia Mutum 5 Sun Mutu

    Aug 23, 2018 18:59

    Jami'an tsaro na bakin ruwa a kasar Tunisia sun bada sanarwan gano gawakin mutane 5 wadanda kwale-kwalensu ya nutse a kokarinsu na tsallakawa zuwa tsibirin Lampedusa na kasar Italia.

  • An  Hana Jirgin

    An Hana Jirgin "Yan Sahayoniya Shiga Cikin Iyaka Tunisiya Ta Ruwa

    Aug 17, 2018 18:58

    Radiyon Shams FM na kasar Tunisiya ya ce; Wasu masu fafutuka ne su ka hana jirgin ruwan 'yan sahayoniya na Cornilos yada zango a tashar jiragen ruwa ta Radas

  • Gwamnatin Tunusiya Ta Hana Jirgin Ruwan H.K.Isra'ila Shiga Tashar Jirgin Ruwan Kasarta

    Gwamnatin Tunusiya Ta Hana Jirgin Ruwan H.K.Isra'ila Shiga Tashar Jirgin Ruwan Kasarta

    Aug 17, 2018 12:14

    Kungiyar kasa da kasa mai fafatukar ganin an yanke duk wata alaka da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila a duniya ta "BDS" a takaiceta sanar da cewa: Gwamnatin Tunusiya ta hana jirgin ruwan haramtacciyar kasar Isra'ila shiga cikin tashar jirgin ruwan kasar.

  • Al'ummar Tunisiya Sun Gudabar Da Zanga-Zangar A Gaban Ofishin Jakadancin Saudiya

    Al'ummar Tunisiya Sun Gudabar Da Zanga-Zangar A Gaban Ofishin Jakadancin Saudiya

    Aug 14, 2018 13:23

    Wasu daga cikin al'ummar kasar Tunisiya sun gudanar da jerin gwano zuwa ofishin jakadancin Saudiya dake birin Tunis domin nuna rashin amincewarsu kan hana visa

  • Tunisia: An Gano Gungun Wasu Mutane Masu Safarar 'Yan Ta'adda Zuwa Turai

    Tunisia: An Gano Gungun Wasu Mutane Masu Safarar 'Yan Ta'adda Zuwa Turai

    Aug 04, 2018 19:08

    Jami'an tsaron kasar Tunisia sun gano gungun wasu mutane masu safarar 'yan ta'adda daga kasar zuwa nahiyar turai.

  • Majalisar Dokokin Tunusiya Ta Kada Kuri'ar Amincewa Da Sabon Ministan Cikin Gidan Kasar

    Majalisar Dokokin Tunusiya Ta Kada Kuri'ar Amincewa Da Sabon Ministan Cikin Gidan Kasar

    Jul 29, 2018 19:07

    Majalisar Dokokin Tunusiya ta kada kuri'ar amincewa da sabon ministan harkokin cikin gidan kasar da fira ministan Youssef Shahed ya gabatar mata.

  • Tunusia : Jam'iyyar Annahdha Na Goyon Bayan Gwamnatin Shahid

    Tunusia : Jam'iyyar Annahdha Na Goyon Bayan Gwamnatin Shahid

    Jul 29, 2018 11:52

    Shugaban jam'iyyar Annahdha ta kasar Tunisia ya ce baya goyon bayan wargaza gwamnatin firai minista Yusuf Shahid don murabus dinsa zai kara yawan matsalolin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS