Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

venezuela

  • Gwamnatin Brazil Ta Dauke Wasu Yan Gudun Hijira Kasar Venezuela Daga Sansaninsu Zuwa Wasu Wurare.

    Gwamnatin Brazil Ta Dauke Wasu Yan Gudun Hijira Kasar Venezuela Daga Sansaninsu Zuwa Wasu Wurare.

    Aug 22, 2018 11:51

    Gwamnatin kasar Brazil ta bada sanarwan dauke yan gudun hijirar kasar Venezuela dubu guda daga sansanin da aka kafa masu a garin Roraima na kan iyakar kasashen biyu zuwa wasu wurare saboda harin da aka kai masu.

  • Venezuela Ta Bukaci Kasar Peru Ta Kama Mata Mutanen Biyu Da Take Tuhuma Da Kokarin Kashe Shugaban Kasarta

    Venezuela Ta Bukaci Kasar Peru Ta Kama Mata Mutanen Biyu Da Take Tuhuma Da Kokarin Kashe Shugaban Kasarta

    Aug 16, 2018 12:18

    Ma'aikatar harkokin waje na kasar Venezuela ta bukaci gwamnatin kasar Preu ta taimaka ta kama mata mutane biyu wadanda take zargi da hannu a cikin yunkurin kashe shugaban kasar ta Venezuela wanda bai sami nasara ba.

  • Tsohuwar Babbar Lauyar Gwamnatin Venezuala Ta Musanta Hannunta A Yunkurin Kashe Shugaban Kasar

    Tsohuwar Babbar Lauyar Gwamnatin Venezuala Ta Musanta Hannunta A Yunkurin Kashe Shugaban Kasar

    Aug 06, 2018 12:02

    Tsohuwar babbar lauyar gwamnatin Venezuala mai shigar da kara ta karyata zargin da ake yi kanta na hannu a yunkurin kashe shugaban kasar Nicolás Maduro.

  • Venezuela: An Kame Mutane 6 Bisa Zargin Yunkurin Kashe Shugaba Maduro

    Venezuela: An Kame Mutane 6 Bisa Zargin Yunkurin Kashe Shugaba Maduro

    Aug 06, 2018 05:49

    Ma'akatar harkokin cikin gidan kasar Venezuela ta sanar da cafke wasu wasu mutane 6 da ake zargin cewa suna da hannu kai tsaye a yunkurin yi wa shugaba Maduro kisan gilla a jiya Lahadi.

  • Iran Ta Yi Allah Wadai Da Yunkurin Kisan Shugaban Kasar Venezuela.

    Iran Ta Yi Allah Wadai Da Yunkurin Kisan Shugaban Kasar Venezuela.

    Aug 05, 2018 18:55

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya yi allawadai da yunkurin kashe shugaban kasar Venezuela da aka yi a yau Lahadi.

  • An Saki Yan Adawa A Kasar Venezuela Daga Gidan Kurkuku.

    An Saki Yan Adawa A Kasar Venezuela Daga Gidan Kurkuku.

    Jun 02, 2018 12:02

    Shugaban kasar Venezuela Nicolas Madoro ya bada umurnin sakin wasu yan adawa da gwamnatnsa daga gidan yari.

  • Tarayyar Turai Ta Bukaci A Sake Zaben Shugaban Kasa A Kasar Venezuela.

    Tarayyar Turai Ta Bukaci A Sake Zaben Shugaban Kasa A Kasar Venezuela.

    May 28, 2018 19:22

    Miniostocin harkokin waje na kasashen tarayyar Turai sun bukaci a sake gudanar da zaben shugaban kasa a kasar Venezuela.

  • Venezuela Ta Kori Manyan Jami'an Diflomatsiyan Amurka

    Venezuela Ta Kori Manyan Jami'an Diflomatsiyan Amurka

    May 23, 2018 05:51

    Shugaba kasar Venezuela, Nicolas Maduro, ya sanar da korar wasu manyan jami'an diflomatsiyan Amurka su guda biyu daga kasar, wanda suka hada da mai kula da harkokin Amurka a Karakas babban birnin kasar, wanda shi ne wani jami'in diflomatsiyan Amurka mafi girma.

  • Kasashe 14 Na Gungun Lima Sun Janye Jakadunsu A Venezuela

    Kasashe 14 Na Gungun Lima Sun Janye Jakadunsu A Venezuela

    May 21, 2018 14:45

    Kasashe 14 na gungun Lima sun sanar da kiran jakadunsu a kasar Venezuella, sa'o'i kadan bayan da shugaba Nicolas Maduro, ya sake lashe zaben shugaban kasar.

  • Shugaban Kasar Venezuala Ya Kirayi 'Yan Adawa Zuwa Ga Zaman Tattaunawa

    Shugaban Kasar Venezuala Ya Kirayi 'Yan Adawa Zuwa Ga Zaman Tattaunawa

    May 21, 2018 12:08

    Shugaban kasar Venezuala Nicolas Maduro da ya sake lashe zaben shugabancin Venezuala ya bukaci tattaunawa da 'yan adawar kasar domin warware dambaruwar siyasar kasar ta Venezuala.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS