Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

venezuela

  • An Fara Zaben Shugaban Kasa A Kasar Venezuela

    An Fara Zaben Shugaban Kasa A Kasar Venezuela

    May 20, 2018 18:59

    A safiyar yau Lahadi ne aka fara zaben shugaban kasa a kasar Venezuela

  • Amurka Ta Kara Dorawa Venezuela Takunkumai Na Tattalin Arziki.

    Amurka Ta Kara Dorawa Venezuela Takunkumai Na Tattalin Arziki.

    May 08, 2018 19:06

    Mataimakin shugaban kasar Amurka ya bada sanarwan dorawa yan kasuwan kasar Venezuela 3 da kuma wasu kamfanonin kasar 20.`

  • Vanezuella : An Cafke Manyan 'Yan Sanda 5 Biyo Bayan Gobara Gidan Yari

    Vanezuella : An Cafke Manyan 'Yan Sanda 5 Biyo Bayan Gobara Gidan Yari

    Apr 01, 2018 10:16

    Rahotanni daga Venezuella na cewa an cafke wasu manyan jami'an 'yan sanda biyu da ake zargi da hannu a rikici da kuma mummunar gobara data yi ajalin fursunini da dama a yankin Carabobo.

  • Tarzoma A Wata Cibiyar 'Yan Sanda A Kasar Venezuala Ta Lashe Rayukan Mutane 68

    Tarzoma A Wata Cibiyar 'Yan Sanda A Kasar Venezuala Ta Lashe Rayukan Mutane 68

    Mar 29, 2018 12:03

    Mutanen da ake tsare da su a wata cibiyar 'yan sanda a kasar Venezuala sun tada tarzoma da ta janyo bullar gobara, inda aka samu hasarar rayukan mutane 68.

  • An Sake Dage Zaben Shugaban Kasar Venezuela

    An Sake Dage Zaben Shugaban Kasar Venezuela

    Mar 02, 2018 06:32

    Hukumar zaben kasar Venezuela ta sanar a jiya alhamis cewa; Bayan cimma matsaya a tsakanin gwamnati da wasu jam'iyyun adawa an dage lokacin zaben da wata daya

  • Venezuela Ta Mayar Da Martani Ga Tsoma Baki Cikin Harkokin Cikin Gidanta Da Amurka Take Yi

    Venezuela Ta Mayar Da Martani Ga Tsoma Baki Cikin Harkokin Cikin Gidanta Da Amurka Take Yi

    Feb 04, 2018 05:41

    Shugaban kasar Venezuela Nicolas Maduro yayi kakkausar suka ga kalaman sakataren harkokin wajen Amurka yana mai cewa hakan tsoma baki ne cikin lamurran cikin gidan kasar da ba za a taba amincewa da shi ba.

  • Venezuella : Maduro Zai Yi Takara A Zabe Mai Zuwa

    Venezuella : Maduro Zai Yi Takara A Zabe Mai Zuwa

    Feb 03, 2018 06:27

    Jam'iyya mai mulki a Venezuella, ta tsaida shugaban kasar mai ci, Nicolas Maduro a matsayin dan takarar ta a zaben shugaban kasar na kafin wa'adi dake tafe.

  • Shugaban Venezuala Ya Jaddada Aniyar Gwamnatinsa Na Gudanar Da Zabe A Kasar

    Shugaban Venezuala Ya Jaddada Aniyar Gwamnatinsa Na Gudanar Da Zabe A Kasar

    Jan 27, 2018 05:44

    Shugaban kasar Venezuala ya jaddada aniyar gwamnatinsa na gudanar da zaben shugabancin kasa a Venezuala duk da matakin da kasar Amurka da kawayenta ke dauka na kunna wutan rikici a kasar.

  • Venezuela Ta Yi Allawadai Da Takunkumin EU

    Venezuela Ta Yi Allawadai Da Takunkumin EU

    Jan 23, 2018 11:17

    Kasar Venezuela ta fitar da sanarwar yin allawadai da sabon takunkumin da kungiyar tarayya turai ta kakaba mata.

  • Tarayyar Turai Ta Amince Da Kakabawa Kasar Venezuela Takunkumi.

    Tarayyar Turai Ta Amince Da Kakabawa Kasar Venezuela Takunkumi.

    Jan 18, 2018 19:01

    Kasashen Turai sun amin ce su dorawa wasu manya manyan jami'an gwamnatinn kasar Venezuela takunkuman tattalin arziki saboda murkushe yan adawa da gwamnatin kasar take yi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS