Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yan sanda

  • Jami'an Yansanda 4 Ne Suka Ji Rauni A Zanga-Zangar Kin Tsarin Jari Hujja A Kasar Faransa.

    Jami'an Yansanda 4 Ne Suka Ji Rauni A Zanga-Zangar Kin Tsarin Jari Hujja A Kasar Faransa.

    Feb 03, 2019 19:06

    Rundunar yansanda na kasar Faransa ta bada sanarwan cewa jami'an yansanda 4 ne suka ji rauni a fafatawa da masu zanga-zangar kin jinin tsarin jari hujja a kasar.

  • Faransa: Jami'an Tsaro Sun Kama Masu Zanga-zanga 1000

    Faransa: Jami'an Tsaro Sun Kama Masu Zanga-zanga 1000

    Dec 08, 2018 18:17

    Kamfanin dillancin labarun Faransa ya ambato cewa; Jami'an tsaron kasar ta Faransa sun kame fiye da mutane 1000 masu Zanga-zanga yayin da wasu 30 su ka jikkata

  • Angola: Jami'an Tsaro Sun Kai Farmaki Kan Masu Tonon Lu'u-Lu' Ba Bisa Ka'ida Ba

    Angola: Jami'an Tsaro Sun Kai Farmaki Kan Masu Tonon Lu'u-Lu' Ba Bisa Ka'ida Ba

    Oct 06, 2018 12:53

    Rundunar 'yan sandan Angola sun kai farmaki kan masu tono diamond musamman baki 'yan kasashen waje bada izini ba a cikin kasar.

  • Jami'an Tsaro A Najeriya Suna Zargin Akwai Wakilan Kunkiyar Daesh A Sansanon Yan Gudun Hijira A Kasar

    Jami'an Tsaro A Najeriya Suna Zargin Akwai Wakilan Kunkiyar Daesh A Sansanon Yan Gudun Hijira A Kasar

    Sep 06, 2018 11:51

    Rundunar yansanda a Najeriya ta bayyana cewa akwai wakilan yan kungiyar Daesh a sansanonin yan gudun hijira a yankin arewa maso gabacin kasar.

  • A Najeriya An Kama 'Yan Boko Haram Fiye Da 20

    A Najeriya An Kama 'Yan Boko Haram Fiye Da 20

    Jul 19, 2018 12:22

    Majiyar 'yan sandan Najeriya ta sanar da kame mutane 22 'yan kungiyar Boko Haram wadanda suke shirya kai hare-haren kunar bakin wake.

  • An Hallaka 'Yan Tawaye 9 A Kudancin Mozambique

    An Hallaka 'Yan Tawaye 9 A Kudancin Mozambique

    Jun 04, 2018 06:27

    Jami'an 'yan sandar kasar Mozambique sun sanar da hallaka 'yan tawaye 9 a kudancin kasar

  • 'Yan Sanda A Sokoto Sun Ce An Sako Injiniya Dan Kasar Siriya Da Aka Sace A Jihar

    'Yan Sanda A Sokoto Sun Ce An Sako Injiniya Dan Kasar Siriya Da Aka Sace A Jihar

    May 23, 2018 17:35

    Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta ba da sanarwar sako wani injiniya dan kasar Siriya da wasu 'yan bindiga dadi suka yi awun gaba da shi a jihar Sokoto da ke arewacin kasar a makon da ya wuce.

  • 'Yan Sanda Sun Kashe Mutane 18 Da Kama Wasu 56 Da Suke Da Hannu Cikin Kashe-Kashen Kaduna, Zamfara

    'Yan Sanda Sun Kashe Mutane 18 Da Kama Wasu 56 Da Suke Da Hannu Cikin Kashe-Kashen Kaduna, Zamfara

    May 11, 2018 18:13

    Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna a Nijeriya sun sanar da hallaka wasu mutane 18 masu dauke da makami da kuma kama wasu 56 da ake zargin suna da hannu cikin kashe-kashe da sace-sacen mutane a karamar hukumar Birnin Gwari na jihar da kuma jihar Zamfara.

  • Jami'an Tsaron Iran Sun Kama Wani Dan Ta'adda Da Ke Son Kai Hari Birnin Mashad

    Jami'an Tsaron Iran Sun Kama Wani Dan Ta'adda Da Ke Son Kai Hari Birnin Mashad

    May 06, 2018 11:19

    Jami'an tsaron kasar Iran sun sanar da kama wani mutum da ke da alaka da kungiyar ta'addancin nan ta munafukai MKO wanda yake kokarin kai wasu hare-haren ta'addanci a birnin Mashad mai tsarki.

  • Rundunar 'Yan Sandan Nijeriya Ta Sanar Da Fara Shirin Daukar Sabbin 'Yan Sanda 6000

    Rundunar 'Yan Sandan Nijeriya Ta Sanar Da Fara Shirin Daukar Sabbin 'Yan Sanda 6000

    May 03, 2018 17:24

    A kokarin da ake yi na maganin matsalar tsaro da ake fuskanta a Nijeriya, rundunar 'yan sandan kasar ta sanar da cewa a ranar Litinin mai zuwa (7 ga watan Mayu) za ta fara aiwatar da shirin daukar sabbin 'yan sanda su 6000 kamar yadda shugaban kasar Muhammadu Buhari ya ba da umurni.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS