Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yan sanda

  • Wasu 'Yan Bindiga Sun Hallaka Jami'an 'Yan Sanda Biyu A Kasar Kenya

    Wasu 'Yan Bindiga Sun Hallaka Jami'an 'Yan Sanda Biyu A Kasar Kenya

    Sep 03, 2017 18:54

    Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan wata coci tare da hallaka jami'an 'yan sanda biyu dake tsaron cocin a kudancin kasar Kenya.

  • Kenya: An zargi Jami'an Tsaro Da Musgunawa 'Yan Adawa

    Kenya: An zargi Jami'an Tsaro Da Musgunawa 'Yan Adawa

    Aug 30, 2017 06:55

    Kungiyar kare hakkin bil'adama ta "Human Right Watch" ta ce; 'yan sandan kasar Kenya sun yi amfani da karfi akan 'yan hamayyar siyasa a lokacin da ake zabe da kuma bayansa.

  • An Kashe Yansanda Kimani 100 A Rikicin Kasar Brazil A Shekara ta 2017

    An Kashe Yansanda Kimani 100 A Rikicin Kasar Brazil A Shekara ta 2017

    Aug 27, 2017 11:48

    Majiyar gwamnatin kasar Brazil ta bayyana cewa daga farkon wannan shekara ta 2017 ya zuwa yanzu an kashe jami'an yansandan kasar kimani 100 a cikin rikice-rikicen kasar.

  • An Kori 'Yan Sandan Da Suka Wawashe Kayan Gidan Jonathan Daga Aiki

    An Kori 'Yan Sandan Da Suka Wawashe Kayan Gidan Jonathan Daga Aiki

    Aug 04, 2017 10:37

    Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta sanar da korar wasu 'yan sandan kasar su hudu daga aiki saboda zargin da ake musu da hannu cikin satar da aka yi a gidan tsohon shugaban Nijeriyan Goodluck Jonathan.

  • Masar: An Kashe 'Yan Ta'addar Da Su ka Kai Hari A Yankin Jiza.

    Masar: An Kashe 'Yan Ta'addar Da Su ka Kai Hari A Yankin Jiza.

    Jul 16, 2017 06:50

    'Yan sandan kasar Masar sun sanar da kashe 'yan ta'adda biyu da su ka kai harin ta'addanci wanda ya kashe jami'an tsaro masu yawa.

  • Dw Ta Jamus Ta Yi Tir Da Kama Dan Rahotonta Da

    Dw Ta Jamus Ta Yi Tir Da Kama Dan Rahotonta Da "Yan Sandan Najeriya Su ka yi.

    Jun 26, 2017 04:21

    A ranar Juma'a ne dai aka kama Ibrahim Yakubu yayin da ya ke shirya rahoto akan ranar Kudus a garin Kaduna.

  • An Sanya 'Yan Sanda Na Musamman 600 A Kan Hanyar Abuja-Kaduna Don Tabbatar Da Tsaro

    An Sanya 'Yan Sanda Na Musamman 600 A Kan Hanyar Abuja-Kaduna Don Tabbatar Da Tsaro

    Jun 14, 2017 05:31

    Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta sanar da tura wasu 'yan sanda na musamman su 600 a kan hanyar Abuja-Kaduna don tabbatar da tsaro a hanyar musamman kawo karshen sace mutane da garkuwa da su don neman kudin fansa da ake yi.

  • An Gurfanar Da Tsohon Gwamnan Jigawa Sule Lamido A Gaban Kotun

    An Gurfanar Da Tsohon Gwamnan Jigawa Sule Lamido A Gaban Kotun

    May 02, 2017 11:15

    Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, a gaban wata kotun majistire da ke garin Dutse, babban birnin jihar Jigawan, bisa wasu zargi guda hudu da suke masa da suka da kalaman tunzura mutane.

  • 'Yan Sanda Sun Yi Karin Bayani Kan Dalilan Kama Tsohon Gwamnan Jigawa Sule Lamido

    'Yan Sanda Sun Yi Karin Bayani Kan Dalilan Kama Tsohon Gwamnan Jigawa Sule Lamido

    May 01, 2017 10:52

    Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta yi karin bayani dangane da kama tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido da ta yi a jiya tana mai cewa ta yi hakan ne saboda kalaman tunzura mutane da yake yi.

  • 'Yan Sanda Sun Yi Awun Gaba Da Tsohon Gwamnan Jigawa Sule Lamido

    'Yan Sanda Sun Yi Awun Gaba Da Tsohon Gwamnan Jigawa Sule Lamido

    Apr 30, 2017 16:47

    'Yan sanda a Nijeriya sun yi awun gaba da tsohon gwamnan jihar Jigawa Alhaji Sule Lamido saboda zargin kokarin tada da hankali da hana ruwa gudu yayin zaben kananan hukumomi da za a gudanar a jihar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS