Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yan tawaye

  • Rundunar Sojin Burkina Faso Ta Sanar Da Kashe 'Yan Ta'adda A Shiyar Arewacin Kasar

    Rundunar Sojin Burkina Faso Ta Sanar Da Kashe 'Yan Ta'adda A Shiyar Arewacin Kasar

    Oct 06, 2018 12:44

    Rundunar sojin Burkina Faso ta sanar da kaddamar da hare-hare kan wasu gungun 'yan ta'adda a shiyar arewacin kasar tare da halaka 10 daga cikinsu.

  • 'Yan Tawayen Kasar Uganda Sun Kai Hari Gabashin D/Congo

    'Yan Tawayen Kasar Uganda Sun Kai Hari Gabashin D/Congo

    Aug 12, 2018 18:58

    Akalla Mutum 6 ne suka rasa rayukansu sanadiyar wani hari da 'yan tawayen Uganda suka kai jihar Kivo ta Arewa dake gabashin Jamhoriyar Demokaradiyar Congo.

  • 'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Sun Amince Da Raba Madafun Iko Tsakaninsu Da Gwamnatin Kasar

    'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Sun Amince Da Raba Madafun Iko Tsakaninsu Da Gwamnatin Kasar

    Jul 08, 2018 12:15

    Ministan harkokin wajen kasar Sudan ya sanar da cewa: 'Yan tawayen Sudan ta Kudu sun amince da mika ragamar mataimakin shugaban kasa ga jagoransu Riek Machar a karkashin yarjejeniyar sulhu da aka cimma a kasar.

  • Shugaban Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Zai Koma Kan Mukaminsa Na Mataimakin Shugaban Kasa

    Shugaban Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Zai Koma Kan Mukaminsa Na Mataimakin Shugaban Kasa

    Jul 08, 2018 06:28

    Ministan harkokin wajen kasar Sudan ya bada sanarwan cewa yan tawayen Sudan ta kudu sun amince da cewa shugaban su Rick Macher ya koma kan kujerarsa ta mataimakin shugaban kasa a taron da suka gudanar a kasar Uganda a jiya Asabar.

  • Mazauna Yankin Gabashin Congo Sun Koka Kan Yadda Sojojin Kasar Ke Tunkarar 'Yan Tawaye

    Mazauna Yankin Gabashin Congo Sun Koka Kan Yadda Sojojin Kasar Ke Tunkarar 'Yan Tawaye

    May 22, 2018 11:02

    Yadda Sojojin jamahoriyar demokaradiyar Kwango ke tunkarar 'yan tawaye a yankunan gabashin kasar ya fusata mazauna yankunan.

  • Shugaban Mali Na Shirin Yi Wa 'Yan Tawayen Kasar Afuwa

    Shugaban Mali Na Shirin Yi Wa 'Yan Tawayen Kasar Afuwa

    Jan 02, 2018 17:12

    Shugaban kasar Mali Ibrahim Boubacar Keita ya sanar da cewa nan gaba kadan za a kafa wata doka a kasar da za ta yi afuwa ga 'yan tawayen da suka shiga cikin rikicin shekara ta 2012 a kasar afuwa.

  • Jami'an Tsaron Sudan Sun Kama Madugun 'Yan Tawaye A Yankin Darfur

    Jami'an Tsaron Sudan Sun Kama Madugun 'Yan Tawaye A Yankin Darfur

    Nov 12, 2017 18:12

    Sojojin kasar Sudan sun sanar da samun nasarar kama daya daga cikin jagororin 'yan tawayen kasar na yankin Darfur a wani yanki na lardin Darfur din.

  • Sudan Ta Sake Sabunta Shirin Tsagaita Wuta Da 'Yan Tawayen Kasar

    Sudan Ta Sake Sabunta Shirin Tsagaita Wuta Da 'Yan Tawayen Kasar

    Oct 10, 2017 05:51

    Gwamnatin Sudan ta sanar da kara tsawaita shirin da ta kaddamar na tsagaita wuta da 'yan tawayen kasar har zuwa karshen wannan shekarar ta 2017.

  • Dauki Ba Dadi Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla 25 A Kasar Sudan Ta Kudu

    Dauki Ba Dadi Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla 25 A Kasar Sudan Ta Kudu

    Sep 19, 2017 19:30

    Dauki ba dadi tsakanin sojojin gwamnatin Sudan ta Kudu da 'yan tawayen kasar ya lashe rayukan mutane fiye da 25 a shiyar arewacin kasar.

  • Somaliya Ta Mika Madugun 'Yan Tawayen Ethiopia Ga Gwamnatin Kasar

    Somaliya Ta Mika Madugun 'Yan Tawayen Ethiopia Ga Gwamnatin Kasar

    Aug 31, 2017 17:55

    Mahukuntan kasar Somaliya sun mika daya daga cikin manyan jagororin kungiyar 'yan tawayen nan ta "The Ogaden National Liberation Front" (ONLF) na kasar Ethiopia ga gwamnatin kasar, lamarin da ke ci gaba da fuskantar suka daga ciki da wajen kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS