Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yan tawaye

  • Sojojin Sudan Ta Kudu Sun Kwace Babban Sansanin 'Yan Tawayen Kasar

    Sojojin Sudan Ta Kudu Sun Kwace Babban Sansanin 'Yan Tawayen Kasar

    Aug 07, 2017 17:23

    Sojojin kasar Sudan ta Kudu sun kwace babban sansanin 'yan tawayen kasar na Pagak da ke kan iyakan kasar da kasar Ethiopia, lamarin da ya sanya dubun dubatan mutanen gudu da barin wajen.

  • Gwamnatin Mali Ta Koma Kan Kujerar Tattaunawa Da 'Yan Tawayen Kasar

    Gwamnatin Mali Ta Koma Kan Kujerar Tattaunawa Da 'Yan Tawayen Kasar

    Jun 25, 2017 12:25

    Gwamnatin Mali ta sanar da cewa ta koma kan kujerar tattaunawa da bangaren 'yan tawayen kasar bayan dakatar da zaman tun a shekara ta 2015 da ta gabata.

  • Sudan Ta Kudu Ta Zargi 'Yan Tawayen Kasar Da Karya Yarjejeniyar Dakatar Da Bude Wuta

    Sudan Ta Kudu Ta Zargi 'Yan Tawayen Kasar Da Karya Yarjejeniyar Dakatar Da Bude Wuta

    May 19, 2017 12:02

    Shugaban kasar Sudan ta Kudu ya zargi bangaren 'yan tawayen kasar da rashin mutunta yarjejeniyar dakatar da bude wuta da aka cimma a tsakanin bangarorin biyu.

  • Wani Ministan A Gwamnatin Sudan Ta Kudu Ya Hadewa Yan Tawaye

    Wani Ministan A Gwamnatin Sudan Ta Kudu Ya Hadewa Yan Tawaye

    Feb 18, 2017 11:56

    Ministan ayyuka na gwamnatin Sudan ta Kudu ya bada sanrwan ajiye aikinsa da kuma hadewarsa da yan tawaye karkashin Rieck Masher.

  • Sabbin Rahotanni Kan Kisan Fararen Hula A Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya

    Sabbin Rahotanni Kan Kisan Fararen Hula A Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya

    Feb 18, 2017 07:53

    Kungiyoyin kare hakkin bil adama da ke sanya ido a jamhuriyar Afirka ta tsakiya, sun fitar da wani rahoto kan kisan fararen hula a wasu yankuna na kasar.

  • Sojoji Masu Bore A Kasar Ivory Coast Suna Tada Hankalin Mutane A Birnin Yamousoukro

    Sojoji Masu Bore A Kasar Ivory Coast Suna Tada Hankalin Mutane A Birnin Yamousoukro

    Jan 28, 2017 15:20

    Labaran da suke fitowa daga kasar Ivory Coast sun bayyana cewa sojojin kasar masu bore sun sanya mazauna babban birnin kasar Yamousoukro cikin zullumi da tsoro.

  • Congo: Harin Da

    Congo: Harin Da "Yan tawayen Uganda Sun Kai Hari A Gabacin Kasar Congo

    Jan 21, 2017 07:54

    Yan tawayen kasar Uganda sun sace mutane 25 a kauyen Haut-Uele da ke gabacin kasar Dekomradiyyar Congo.

  • Demokradiyyar Congo: An yi kira ga yan tawayen Rwanda da su fice daga congo.

    Demokradiyyar Congo: An yi kira ga yan tawayen Rwanda da su fice daga congo.

    Jan 13, 2017 05:48

    Wakilin Kasar Demokradiyyar Congo A majalisar Dinkin Duniya Ya yi kira ga yan tawayen Rwanda Da Sudan ta kudu da su fice daga kasarsa.

  • Sojoji Masu Bore A Ivory Coast Sun Sako Ministan Tsaron Kasar

    Sojoji Masu Bore A Ivory Coast Sun Sako Ministan Tsaron Kasar

    Jan 08, 2017 06:37

    Rahotanni daga kasar Ivory Coast sun bayyana cewar a safiyar Lahadi sojoji masu bore a kasar sun sako ministan tsaron kasar Alain-Richard Donwahi bayan garkuwa da suka yi da shi na sa'oi a wani gida da ke birnin Bouake inda sojojin suka fara yin boren.

  • "Yan tawayen Kasar Uganda Sun Kai Hari A Gabacin Kasar Congo

    Jan 02, 2017 11:46

    Yan tawayen kasar Uganda da aka fi sani da (ADF) sun kai hari a yankunan (Samboko) da ( Bialee) da su ke kan iyaka,inda su ka kashe mutane 14.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS