-
Yemen: Fiye Da Dalar Amurka Miliyan 130 Ne Bangaren Kiwon Lafiya Ya yi Asara Saboda Yaki.
Mar 25, 2017 18:19Ma'aikatar kiwon lafiyar kasar Yemen ta ce; Hare-haren da Saudiyya ta ke jagoranta a kasar, ya jawo asara mai yawa a bangaren kwion lafiya.
-
Amnesty International Ta Soki Amurka Da Birtaniyya Saboda Take Hakkokin Bil'adama
Mar 23, 2017 16:33Kungiyar kare hakkokin bil'adama ta kasa da kasa Amnesty International ta zargi gwamnatocin Amurka da Birtaniyya da yin karen tsaye ga hakkokin bil'adama a kasar Yemen sakamakon ci gaba da sayar wa kasar Saudiyya da makamai wadanda take amfani da su wajen kai hari kasar Yemen.
-
MDD ta bukaci gudanar da bincike kan kisan 'yan gudun hijra a kan tekun Yemen
Mar 21, 2017 10:59Babban kwamishinan MDD kan 'yan gudun hijra ya bukaci gudanar da biincike kan kisan da aka yiwa 'yan kasar Somaliya 42 a kan tekun Yemen.
-
Gwamnatin Somaliya Ta Zargi Saudiyya Kan Kisan Gillan 'Yan Gudun Hijirar Kasar
Mar 20, 2017 10:43Gwmanatin kasar Somaliya ta zargin gwamnatin kasar Saudiyya da kisan gillan da aka yi wa wasu 'yan gudun hijirar kasar a Tekun Yemen lamarin da yayi sanadiyyar mutuwar alal akalla 'yan gudun hijira 42.
-
Rundunar Sojin Yemen Ta Mayar Da Martani Da Makamin Ballastic A Kan Riyadh
Mar 19, 2017 06:39Sakamakon ci gaba da kaddamar da hare-hare ta sama da kasa da ruwa da sojojin Saudiyyah ke yi a kan kasar Yemen, sojojin kasar tare da dakarun sa kai na kabilun larabawan kasar sun mayar da martani ta hanyar harba makami mai linzami na ballastic a kan sansanin sojin Saudiyyah.
-
Shugaban Amurka Ya Bada Umurnin Kara Zafafa Kai Hare-Hare Kan Kasar Yamen
Mar 15, 2017 11:08Shugaban kasar Amurka ya bada umurni ga Ma'aikatar tsaron Amurka ta "Pentagon" kan kara daukan matakan zafafa kai hare-haren wuce gona da iri kan kasar Yamen.
-
An Soki Lamirin Kasashen Duniya Kan Sanya Ido A Kan Hare-Haren Saudiyya A Yemen
Mar 13, 2017 19:26Ministan harkokin nwajen gwamnatin ceton kasa a Yemen ya yi kakkausar suka dangane da yadda kasashen duniya suka zura idanu suna kallon kisan kiyashin da Saudiyyah take yi kan al'ummar kasar Yemen.
-
Jiragen Yakin Saudiyyah Sun Kai Hari A Kan Kasuwar Garin Al-khunah Na Yemen
Mar 11, 2017 06:44Jiragen yakin kasar saudiyyah sun yi ruwan bama-bamai a kan kasuwar birnin Alkhunah da ke cikin gundumar Hudaidah na kasar Yemen, inda suka kashe fararen hula akalla 16 tare da jikkata wasu da dama.
-
Yemen: Sojojin Kasar Yemen sun sake kwace yankunan da su ke karkashin ikon 'yan koren Saudiyya.
Mar 10, 2017 12:43A jiya alhamis ne sojojin kasar ta Yemen su ka kwace wani yanki da ke gundumar Ma'arib daga hannun 'yan koren Saudiyya.
-
Al'ummar Yemen Sun Gudanar Da Gagarumar Zanga-Zangar Allah Wadai Da Saudiyya
Mar 04, 2017 05:52Dubun dubatan mutanen kasar Yemen din suka fito kan titunan babban birnin kasar, wato Sana'a don gudanar da wata gagarumar zanga-zangar Allah wadai da kasar Saudiyya saboda ci gaba da hare-haren wuce gona da iri da take kai wa kasar.