-
Amurka Ta Sake Kai Hari Kan Al-Qaida A Yemen
Mar 03, 2017 09:54Rahotanni da Yemen na cewa jiragen yakin Amurka sun sake kai hari kan gidajen wasu mayakan Al-Qaida ciki har da gidan wani babban kwamandan kungiyar.
-
Yemen: Saudiyya Na ci gaba Da Tafka laifukan Yaki A Tare Da Gobon Bayan Amurka.
Mar 02, 2017 19:13Yeman ta ce laifukan yakin da Saudiyya ta ke yi a kasar, tare da cikakken goyon bayan Amurka ne.
-
Kungiyar Red Cross Ta Sanar Da Cewa: Kasar Yamen Tana Fuskantar Matsalar Fari
Mar 01, 2017 06:57Kungiyar bada agaji ta kasa da kasa ta Red Cross ta sanar da cewa: Baya ga hare-haren wuce gona da iri da jiragen saman yakin masarautar Saudiyya ke ci gaba da kai wa kan Yamen, kasar kuma tana fuskantar matsalar fari.
-
Dakarun Yemen Sun Hallaka Na'ibin Babban Kwamandan Dakarun Gwamnatin Hadi Dake Samun Goyon Bayan Saudiyya
Feb 22, 2017 17:57Rahotanni daga kasar Yemen sun bayyana cewar dakarun kasar tare da hadin gwiwan dakarun sa kan kasar sun sami nasarar hallaka mataimakin babban kwamandan dakarun gwamnatin tsohon shugaban kasar Yemen din Abd Rabbuh Mansur Hadi kana kuma daya daga cikin manyan kwamandojin dakarun hadin gwiwan da Saudiyya take jagoranta Janar Ahmad Saif Al-Yafi'i tare da wani adadi na sojojin sa kai a wani hari da suka kai yankin Mocha.
-
jerin gwanon Al'ummar kasar Yemen gaban Ofishin MDD
Feb 21, 2017 11:46A karo na 61 cikin shekararu biyu, Al'ummar kasar Yemen sun taron gaban MDD inda suka bukaci Majalisar ta dakatar da Saudiyar kan hare-haren wuce gona da iri da take kai musu.
-
Yunwa Na Barazana Ga Yara Miliyan 1,4 A Kasashen Duniya 4
Feb 21, 2017 05:55Asusun kula da yara kankana na MDD, (Unicef) ya ce, kimanin yara Milyan 1,4 ne kan iya rasa rayukansu saboda matsananciyar yunwa a wasu kasashe hudu na duniya a cikin wannan shekara.
-
Yemen: Saudiyya Ta Sake Amfani Da Bama-baman Da Aka Haramta A Kasar Yemen.
Feb 16, 2017 06:15Jiragen Yakin Saudiyya Sun Jefa Bama-bamai Masu kwafsa Da Aka Haramta Da Safiyar Yau Alhamis A yankin Sa'adah Na Yemen.
-
Yemen: Fada Ya Dakatar Da Zirga-zirga A Filin Saukar Jiragen Sama Na Aden
Feb 14, 2017 06:39Fadan dai an yi shi ne a tsakanin 'yan koren Saudiyya a garin Ta'iz da kuma sojojin Yemen da Ansarulla, da hakan ya haddasa dakatar kai da kawo a filin saukar jirage na Aden.
-
An Bukaci Tsoma bakin Babban Sakataren M.D.D. Kan Kawo Karshen Hare-Hare Kan Kasar Yamen
Feb 11, 2017 06:19Shugaban Majalisar Kolin Gudanar da harkokin siyasa a kasar Yamen ya bukaci tsoma bakin babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya kan kawo karshen hare-haren wuce gona da iri da masarautar Saudiyya da kawayenta suke yi kan kasar Yamen.
-
Halba makami mai Lizzami zuwa yammacin birnin Riyad, ya razana masarautar Saudiya
Feb 10, 2017 13:51Makami mai Lizzami da Sojojin Yemen suka halba zuwa wani sansanin soja dake yankin Almazahimiya a yammacin birnin Riyad, ya razana magabatan Saudiya