Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

zanga-zanga

  • Yan Sandan Tunusiya Suna Cikin Halin Ko Ta Kwana Domin Kalubalantar Masu Zanga-Zanga

    Yan Sandan Tunusiya Suna Cikin Halin Ko Ta Kwana Domin Kalubalantar Masu Zanga-Zanga

    Oct 14, 2017 19:05

    Rundunar 'yan sandan kasar Tunusiya tana cikin shirin ko ta kwana domin kalubalantar zanga-zangar yin Allah wadai da sojojin ruwan kasar da ake zargi da yin sanadiyyar kashe bakin haure a tekun kasar da ke lardin Kebili a tsakiyar kasar.

  • Mali: An yi Zanga-zangar Kin Jinin Ci Gaba Da Zaman Sojojin Faransa.

    Mali: An yi Zanga-zangar Kin Jinin Ci Gaba Da Zaman Sojojin Faransa.

    Oct 10, 2017 19:12

    Mazauna yankin Kidal da ke arewacin kasar ta Mali sun nuna kin amincewarsu da zaman sojojin Faransa a yankin.

  • Al'ummar Morocco Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Neman Sakin Masu Rajin Kare Hakkin Bil-Adama

    Al'ummar Morocco Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Neman Sakin Masu Rajin Kare Hakkin Bil-Adama

    Oct 09, 2017 12:05

    Al'ummar Morocco sun gudanar da zanga-zanga a sassa daban daban na kasar musamman a birnin Casablanca cibiyar kasuwancin kasar domin neman sakin masu rajin kare hakkin bil-Adama a kasar.

  • Taron Wakilan Kasashen Afrika Da Faransa Don Bunkasa Dangantakar Bangarorin Biyu

    Taron Wakilan Kasashen Afrika Da Faransa Don Bunkasa Dangantakar Bangarorin Biyu

    Oct 07, 2017 06:44

    An kammala taron kwanaki biyu na kasashen Afrika da Faransa don bunkasa dangantaka tsakanin bangarorin biyu a fagen tattalin arziki, siyasa da kuma zamantakewa.

  • 'Yan Adawa Sun Gudanar Da Gagarumar Zanga-Zangar Kin Jinin Shugaban Togo

    'Yan Adawa Sun Gudanar Da Gagarumar Zanga-Zangar Kin Jinin Shugaban Togo

    Oct 04, 2017 17:24

    Rahotanni daga kasar Togo sun bayyana cewar dubun dubatan masu adawa da ci gaban mulkin shugaba Faure Gnassingbe na kasar ne suka gudanar da wata gagarumar zanga-zanga duk kuwa da barazanar da jami'an tsaron kasar suka yi musu na daukar mataki a kansu.

  • Daruruwan Mata A Mali Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Neman Ficewar Sojojin Faransa Daga Kasar

    Daruruwan Mata A Mali Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Neman Ficewar Sojojin Faransa Daga Kasar

    Oct 03, 2017 18:59

    Mata a garin Kidel da ke arewacin kasar Mali sun gudanar da zanga-zangar lumana suna neman ficewar sojojin Faransa daga cikin kasarsu.

  • 'Yan Sandan Kenya Sun Tarwatsa 'Yan Adawa Masu Zanga-Zanga A Birnin Nairobi

    'Yan Sandan Kenya Sun Tarwatsa 'Yan Adawa Masu Zanga-Zanga A Birnin Nairobi

    Oct 02, 2017 11:23

    'Yan sandan kasar Kenya sun yi amfani da borkonon tsohuwa wajen tarwatsa 'yan adawa masu gudanar da zanga-zanga a babban birnin kasar, Nairobi, wadanda suka fito don bukatar da a sallami jami'an hukumar zaben kasar da suka gudanar da zaben shugaban kasar da aka soke.

  • 'Yan Sanda Da Masu Zanga-Zangar Kyamar Rashawa Sun Yi Taho Mu Gama A Zambiya

    'Yan Sanda Da Masu Zanga-Zangar Kyamar Rashawa Sun Yi Taho Mu Gama A Zambiya

    Oct 01, 2017 10:23

    'Yan sanda a kasar Zambiya sun far ma masu zanga-zangar kin jinin rashawa da cin hanci da suka taru a gaban majalisar dokokin kasar a daidai lokacin da ministan kudin kasar yake gabatar da kasafin kudi na shekara ga 'yan majalisar.

  • Al'ummar Gabashin Kasar DR Congo Sun Gudanar Da Zanga-Zanga Kan Rashin Tsaro A Yankinsu

    Al'ummar Gabashin Kasar DR Congo Sun Gudanar Da Zanga-Zanga Kan Rashin Tsaro A Yankinsu

    Sep 27, 2017 03:03

    Al'ummar garin Bukavu da ke lardin Kivu ta Kudu a shiyar gabashin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo sun gudanar da zanga-zanga domin nuna rashin amincewarsu da ci gaba da bullar tabarbarewan matakan tsaro a yankin.

  • Za'a Gudanar da Zanga-Zanga A Libya Don Nuna Damuwa Da Irin Halin Da Kasar Take Ciki

    Za'a Gudanar da Zanga-Zanga A Libya Don Nuna Damuwa Da Irin Halin Da Kasar Take Ciki

    Sep 24, 2017 11:49

    Wani tsohon dan takarar neman kujerar Priminista a kasar Libya ya bukaci mutanen kasar su fito don gudanar da zanga-zanga a duk fadin kasar don nuna rashin amincewarsu da halin tattalin arziki da siyasar kasar suke tafiya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS