-
Yansanda A Kasar Zimbabwe Sun Yi Amfani Da Hayaki Mai Sa Hawaye Don Tarwatsa Masu Zanga Znaga
Aug 24, 2016 13:03Yansanda a kasar Zimbabwe sun yi amfani da hayaki mai sa hawaye don tarwatsa matasa masu zanga zangar yin Al..wadai da yadda jami'an tsaron kasar musamman yansanda suke dirar mikiya a kan masu zanga zanga a yan watannin da suka gabata.
-
Gangamin 'Yan hamayyar Siyasar Kasar Zimbabwe Na Son Ganin Robert Mugabe Ya yi Murabus
Aug 14, 2016 10:17Jagororin Hamayya Sun Jagoranci Zanga-zanga a Zimbabwe
-
Mugabe Ya Bukaci 'Yan Adawa Da Su Nemi Mulki Ta Hanyar Zabe Ba Zanga-Zanga Ba
Aug 08, 2016 13:35Shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe ya bukaci masu neman mulki a kasar da su nema ta hanyar akwatunan zabe ba ta hanyar zanga-zanga da tada hankula ba
-
Shugaban Sojojin Zimbabwe Yayi Barazanar Sa Kafar Wando Guda Da Masu Zangar Zanga A Kasar
Aug 05, 2016 05:44Babban hafsan hafsoshin kasar Zimbabwe Laftanar Janar Valerio Sibanda ya bayyana cewar sojojinsa za su sanya kafar wando guda da masu tunzura mutane wajen fito da gudanar da zanga-zangar kin jinin gwamnati.
-
Rikicin Siyasa Na Kara Munana A Kasar Zimbabwe
Aug 04, 2016 06:35Rahotanni daga kasar Zimbabwe na nuni da cewa rikicin siyasa na kara muni a kasar biyo bayan taho mu gamar da ke ci gaba da faruwa tsakanin masu zanga-zangar kin gwamnatin kasar da jami'an tsaro a birnin Harare, babban birnin kasar.
-
Goyon Bayan 'Yan Adawan Zimbabwe Ga Yunkurin Kungiyoyin Fararen Hulan Kasar
Jul 17, 2016 01:15Shahararren dan adawar siyasar Zimbabwe Morgan Tsvangirai ya nuna goyon bayansa ga yunkurin kungiyoyin fararen hulan kasar a fagen nuna adawa ga siyasar jam'iyya mai mulki a kasar ta ZANU-PF karkashin shugabancin Robbert Mugabe.
-
Shugaban Yan Adawa A Kasar Zimbabwe Ya Bukaci Mutanen Kasar Su Ci Gaba Da Yajin Aiki
Jul 14, 2016 09:28Eva Mawarire shugaban yan adawa a kasar Zimbabwe ya ce za'a ci gaba da yajin aikin da aka fara.
-
Dauki Ba Dadi Tsakanin Direbobin Motar Haya Da 'Yan Sanda A Zimbabwe
Jul 06, 2016 05:06Dauki ba dadi tsakanin direbobin motocin haya da 'yan sandan kwatar da tarzoma ya yi sanadiyyar jikkata mutane da dama a birnin Harare fadar mulkin kasar Zimbabwe.
-
Yansanda A Zimbabwe Sun Yi Amfani Da Hayaki Mai Sa Hawaye Don Tarwatsa Masu Zanga Zanga A Birnin Harare
Jul 04, 2016 11:28Zanga zangarn direbobin motocin haya a zimbabwe
-
An jibge jami'an tsaro a kan iyakar Kasashen Afirka ta tsakinya da Zimbabwe
Jul 03, 2016 01:02An tura 'yan sanda da Sojoji masu yawa a kan iyakokin kasashen Afirka ta tsakiya da Zimbabwe