Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Zimbabwe

  • Jam'iyar Adawa Ta Ki Amincewa Da Sakamakon Zabe A Zimbabwe

    Jam'iyar Adawa Ta Ki Amincewa Da Sakamakon Zabe A Zimbabwe

    Aug 07, 2018 06:31

    Babbar jam'iyyar adawa ta Zimbabuwe MDC, ta bayyana cewa za ta fitar da wata sanarwa kan matakin da za ta dauka na kalubalantar sakamakon zaben shugaban kasar da aka gudanar a makon da ya gabata a gaban kuliya.

  • Shugaban Kasar Zimbabwe Ya Bukaci Hadin Kan Mutanen Kasarsa

    Shugaban Kasar Zimbabwe Ya Bukaci Hadin Kan Mutanen Kasarsa

    Aug 04, 2018 11:51

    Shugaban kasar Zimbabwe Emmerson Mnangagwa, bayan ya sami nasara a zaben shugaban kasar da aka gudanar a yan kwanakin da suka gabata a bukaci mutanen kasar da magoya bayansa da kuma yan adawa su zo su hada kai da shi don kawo ci gaba a kasar.

  • Zimbabwe : Jagoran 'Yan Adawa Ya Yi Watsi Da Sakamakon Zabe

    Zimbabwe : Jagoran 'Yan Adawa Ya Yi Watsi Da Sakamakon Zabe

    Aug 03, 2018 07:39

    Jagoran 'yan adawa a Zimbabwe, Nelson Chamisa, ya yi wasti da sakamakon zaben shugaban kasar da hukumar zaben kasar ta sanar.

  • MDD Ta kira Yi Mutanen Zimbabwe Da Su Kai Zuciyar Nesa

    MDD Ta kira Yi Mutanen Zimbabwe Da Su Kai Zuciyar Nesa

    Aug 02, 2018 18:52

    Babban magatakardar Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya bayyana damuwarsa akan rikicin da ya kunno kai bayan zaben shugaban kasa a Zimbabwe yana kiran al'ummar kasar da su kai zuciya nesa.

  • MDD ta bukaci  'yan siyasar Zimbabwe su kai zuciya nesa

    MDD ta bukaci 'yan siyasar Zimbabwe su kai zuciya nesa

    Aug 02, 2018 11:50

    Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres, ya bukaci bangarorin siyasar Zimbabwe da su kai zuciya nesa, biyo bayan tarzomar da ta barke a kasar saboda zargin magudin zabe.

  • Zimbabwe : Tarzoma Ta Barke Bayan Sanar Da Sakamakon Zaben 'Yan Majalisa

    Zimbabwe : Tarzoma Ta Barke Bayan Sanar Da Sakamakon Zaben 'Yan Majalisa

    Aug 02, 2018 07:49

    Hukumar zaben kasar Zimbabwe ta sanar da cewa: Jam'iyyar Zanu-PF mai mulki a kasar ita ce ta samu mafi yawan kujerun 'yan Majalisun Dokokin Kasar a zaben da aka gudanar a ranar Litinin da ta gabata.

  • Yan Adawa A Zimbabwe Na Zanga Zanga Kin Amincewa Da Sakamakon Zabe

    Yan Adawa A Zimbabwe Na Zanga Zanga Kin Amincewa Da Sakamakon Zabe

    Aug 01, 2018 19:00

    Dubban magoya bayan jam'iyyar adawa mafi girma a kasar Zimbabwe sun fito zanga zanga a birnin Harare babban birnin kasar inda suke nuna rashin amincewarsu da sakamakon zaben majaliasar dokokin wasar wanda ya nuna cewa jam'iyya mai mulki ce ta sami nasara a cikinsa.

  • Sakamakon Farko-Farko Na Zaben Zimbabwe Yana Nuni Da Cewa Jam'iyya Mai Mulki Ce A Kan Gaba

    Sakamakon Farko-Farko Na Zaben Zimbabwe Yana Nuni Da Cewa Jam'iyya Mai Mulki Ce A Kan Gaba

    Aug 01, 2018 12:32

    Sakamakon farko-farko na zaben da aka gudanar a Zimbabwe yana nuni da cewa: Jam'iyya mai mulki ta Zanu-PF ce ta lashe mafi yawan kujerun 'yan Majalisun Dokokin Kasar.

  • Sakamakon Farko-Farko Na Zaben Zimbabwe Yana Nuni Da Cewa Jam'iyya Mai Mulki Ce A Kan Gaba

    Sakamakon Farko-Farko Na Zaben Zimbabwe Yana Nuni Da Cewa Jam'iyya Mai Mulki Ce A Kan Gaba

    Aug 01, 2018 12:04

    Sakamakon farko-farko na zaben da aka gudanar a Zimbabwe yana nuni da cewa: Jam'iyya mai mulki ta Zanu-PF ce ta lashe mafi yawan kujerun 'yan Majalisun Dokokin Kasar.

  • Zimbabwe : Manyan 'Yan Hammaya Na Ikirarin Lashe Zabe

    Zimbabwe : Manyan 'Yan Hammaya Na Ikirarin Lashe Zabe

    Jul 31, 2018 11:17

    'Yan hammaya a Zimbabwe, sun fara ikirarin lashe zaben shugaban kasar da aka kada kuri'arsa a jiya Litini.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS