-
Jam'iyar Adawa Ta Ki Amincewa Da Sakamakon Zabe A Zimbabwe
Aug 07, 2018 06:31Babbar jam'iyyar adawa ta Zimbabuwe MDC, ta bayyana cewa za ta fitar da wata sanarwa kan matakin da za ta dauka na kalubalantar sakamakon zaben shugaban kasar da aka gudanar a makon da ya gabata a gaban kuliya.
-
Shugaban Kasar Zimbabwe Ya Bukaci Hadin Kan Mutanen Kasarsa
Aug 04, 2018 11:51Shugaban kasar Zimbabwe Emmerson Mnangagwa, bayan ya sami nasara a zaben shugaban kasar da aka gudanar a yan kwanakin da suka gabata a bukaci mutanen kasar da magoya bayansa da kuma yan adawa su zo su hada kai da shi don kawo ci gaba a kasar.
-
Zimbabwe : Jagoran 'Yan Adawa Ya Yi Watsi Da Sakamakon Zabe
Aug 03, 2018 07:39Jagoran 'yan adawa a Zimbabwe, Nelson Chamisa, ya yi wasti da sakamakon zaben shugaban kasar da hukumar zaben kasar ta sanar.
-
MDD Ta kira Yi Mutanen Zimbabwe Da Su Kai Zuciyar Nesa
Aug 02, 2018 18:52Babban magatakardar Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya bayyana damuwarsa akan rikicin da ya kunno kai bayan zaben shugaban kasa a Zimbabwe yana kiran al'ummar kasar da su kai zuciya nesa.
-
MDD ta bukaci 'yan siyasar Zimbabwe su kai zuciya nesa
Aug 02, 2018 11:50Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres, ya bukaci bangarorin siyasar Zimbabwe da su kai zuciya nesa, biyo bayan tarzomar da ta barke a kasar saboda zargin magudin zabe.
-
Zimbabwe : Tarzoma Ta Barke Bayan Sanar Da Sakamakon Zaben 'Yan Majalisa
Aug 02, 2018 07:49Hukumar zaben kasar Zimbabwe ta sanar da cewa: Jam'iyyar Zanu-PF mai mulki a kasar ita ce ta samu mafi yawan kujerun 'yan Majalisun Dokokin Kasar a zaben da aka gudanar a ranar Litinin da ta gabata.
-
Yan Adawa A Zimbabwe Na Zanga Zanga Kin Amincewa Da Sakamakon Zabe
Aug 01, 2018 19:00Dubban magoya bayan jam'iyyar adawa mafi girma a kasar Zimbabwe sun fito zanga zanga a birnin Harare babban birnin kasar inda suke nuna rashin amincewarsu da sakamakon zaben majaliasar dokokin wasar wanda ya nuna cewa jam'iyya mai mulki ce ta sami nasara a cikinsa.
-
Sakamakon Farko-Farko Na Zaben Zimbabwe Yana Nuni Da Cewa Jam'iyya Mai Mulki Ce A Kan Gaba
Aug 01, 2018 12:32Sakamakon farko-farko na zaben da aka gudanar a Zimbabwe yana nuni da cewa: Jam'iyya mai mulki ta Zanu-PF ce ta lashe mafi yawan kujerun 'yan Majalisun Dokokin Kasar.
-
Sakamakon Farko-Farko Na Zaben Zimbabwe Yana Nuni Da Cewa Jam'iyya Mai Mulki Ce A Kan Gaba
Aug 01, 2018 12:04Sakamakon farko-farko na zaben da aka gudanar a Zimbabwe yana nuni da cewa: Jam'iyya mai mulki ta Zanu-PF ce ta lashe mafi yawan kujerun 'yan Majalisun Dokokin Kasar.
-
Zimbabwe : Manyan 'Yan Hammaya Na Ikirarin Lashe Zabe
Jul 31, 2018 11:17'Yan hammaya a Zimbabwe, sun fara ikirarin lashe zaben shugaban kasar da aka kada kuri'arsa a jiya Litini.